Jihar Kano
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta karyata batun dakatar da shugabanta na kasa, Abdullahi Umar Ganduje. Ta dauki mataki kan masu hannu a ciki.
A Majalisar Dattawa akwai tsoffin gwamnonin 13 yayin da hudu daga cikinsu da wasu sanatici ba su gabatar da wani kudiri ba a Majalisar bayan shigowarsu.
Tsohon mataimakin shugaban APC na ƙasa, Salihu Lukman, ya roƙi Bola Ahmed Tinubu ya ake duba yiwuwar haɗa kan Kwankwaso da dhugaban APc na ƙasa, Ganduje.
Wani lauya mazaunin Kano, Isa Wangida ya shawarci tsohon gwamnan jihar da ake zargi da badakalar kudi da ya yi murabus har sai an kammala shari'ar.
Shugaban hukar yaƙi da cin hanci da rashawa ta jihar Kano, Muhuyi Magaji, ya ce akwai wasu mutane da suka fara azazzala masa kan ya buɗe babin binciken Abba.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano (PCACC) ta sake shigar da sabbin tuhume-tuhume kan Abdullahi Ganduje da suka shafi karkakatar da kudi.
Jam'iyyar NNPP ta musanta zargin da APC ta yi mata ma cewa tana da hannu cikin korar da wasu yan APC suka yiwa shugaban jam'iyyarsu Abdullahi Umar Ganduje
Al'umma sun bayyana fargabar samuwar rikicin siyasa a Kano samakon shirin gurfanar da tsohon gwamnan jihar, Abullahi Ganduje, bisa zargin cin hanci da rashawa.
Yayin da ake shirye-shiryen tunkarar zaben 2027, shugabannin jam'iyyar PDP da APC a Najeriya na fuskantar barazana bayan sanar da dakatar Abdullahi Umar Ganduje.
Jihar Kano
Samu kari