Jihar Kano
Hukuncin da babbar kotun tarayya ta yanke a kan zaben kananan hukumomi na jihar Ribas ya jawo an fara hasashen yadda shari'ar APC da gwamnatin Kano za ta kasance.
Gwamnonin Kano, Jigawa da Sokoto sun ware kudi domin ciyar da masu azumi a Ramadan din 2025. Ana raba abinci da aka dafa a kullum domin buda baki.
Kotun Majistare da ke Norman’s Land a Fagge, jihar Kano ta yankewa wasu 'yan TikTok 2, Ahmad da Maryam hukuncin daurin shekara 1 kan yada bidiyon batsa.
Gwamnatocin Arewa sun yi martani ga kungiyar kistoci kan rufe makarantu a Ramadan. Za a rufe makarantu a Kano, Kebbi da Bauchi duk da korafin CAN.
Tsohon hadimin shugaban kasa, Reno Omokir ya bayyana cewa bai ga abin da zai jawo maganganu a kan hutun Ramadan da wasu jihohin Arewa su ka bayar ba.
Dan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru da Bebeji, Abdulmumini Jibrin Kofa ya raba tallafin kudi da kayan sana'a ga mutane 10,000 domin azumin watan Ramadan.
Dan majalisar dokokin Kano mai wakiltar mazabar Rano, brahim Muhammad (NNPP-Rano) ya bayyana takaicin yadda shugaban karamar hukumarsa ya rushe shaguna 500.
Wata kungiyar matasa ta karrama jagoran NNPP a Najeriya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da lambar karramawa a matsayin babban jagoran da ya ba da gudumawa
Yayin da wasu ke kokwanton ko Malam Ibrahim Shekarau da Rabiu Musa Kwankwaso za su iya zama inuwa daya, tsohon gwamnan Kano ya magantu kan lamarin.
Jihar Kano
Samu kari