Jihar Kano
'Yan sandan jihar Kano sun sanar da mutuwar wani gagararren dan daba bayan mutane sun masa dukan kawo wuka, sun yi rugu rugu da kafofinsa kafin ya mutu.
Sarkin Kano, Muhammadu Sansui II ya bayyana cewa babban taron mahaddata Al-Kur'ani da za a gudanar a Abuja zai iya zama bidi'a idan an yi ne saboda siyasa.
Tsohon kwamishina a jihar Kano, Musa Ilyasu Musa Kwankwaso ya gargadi shugabannin jam'iyyar da su yi taka tsan-tsan kan shirin shigowar Sanata Rabiu Kwankwaso.
Gwamnatin jihar Kano za ta ci gaba da al'adar da ta dauko da aurar da samari da zawarawa. An ware biliyoyin kudi domin wannan shirin a cikin kasafin kudin 2025.
Rundunar 'yan sandan Kano ta bayyana cewa an yi nasarar damke wasu mutane, daga ciki har da dan kasar waje da ake zargi da shirin kai hari jihar Kano.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa gwamnatinsa ba za ya zuba ido a rika zaluntar mutanen da su ka zabe shi ba, inda ya lashi takobin yaki da rashawa.
Hukumar tsaro ta farin kaya ya shiga rikicin masallacin Jami'ur Rahaman, wanda aka fi sani da Masjid Sahaba, inda aka gayyaci babban malamin nan, Bin Uthman.
Rundunar ƴan sandan Musulunci da aka fi sani da Hisbah ta damƙe wani saurayi da budurwa da suka yi aure babu wakili da waliyyai a wani wurin shaƙatawa a Ƙano.
Hukumar Hisbah ta Kano ta kama saurayi da budurwa da suka daurawa kansu aure a gidan cin abinci, tana kuma farautar sauran abokan angon da suka tsere.
Jihar Kano
Samu kari