Isra'ila
Gwamnan Plateau, Caleb Mutfwang ya kulla yarjejeniya da Isra'ila kan aikin noma, fasaha da kiwon lafiya domin bunkasa tattalin arziki da inganta rayuwar al’umma.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana yadda ta yi amfani da diflomasiyya wajen kwashe jariran da ke da matsalar lafiya daga Gaza zuwa makotan kasashe kamar su UAE.
Gwamnatin Najeriya karkashin jagorancin Bola Ahmed Tinubu ta shawarci kasashen duniya su saka ido domin tabbatar da cewa an cika yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza.
Bayan kwashe watanni ana fafatawa a tsakanin sojojin Isra'ila da mayakan Hamas, an cimma yarjejeniya tsagaita wuta a Zirin Gaza. An kwashe watanni 15 ana fada.
A yau Laraba ne aka fara aiwatar da yarjejeniyar tsagaita wuta na watanni biyu tsakanin dakarun Isra'ila da mayakan Hezbollah masu fafutukar kare kasarsu.
Isra'ila za ta tsagaita wuta a Lebanon a yakin da ta ke da ƙungiyar Hisbullah. Amurka ce ta shiga tsakanin Isra'ila da yan Hisbullah domin kawo karshen rikicin.
Kotun manyan laifuffuka ta duniya (ICC) ta ba da sammacin kama Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu da wasu manyan kwamandojin ƙungiyar Hamas.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu a gana da Yarima mai jiran gado, Mohammed bin Salman AbdulAzizi Al Saud a kasar Saudiyya domin kyautata alaka.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sauka a birnin Riyadh da ke Saudiyya domin halartar taron Larabawa da kasashen Musulunci inda za a tattauna muhimman batutuwa.
Isra'ila
Samu kari