Isra'ila
Rundunar tsaron Isra'ila (IDF) ta tabbatar da kai hari a Arewacin zirin Gaza. Harin ya yi sanadiyyar kashe shugaban gwamnatin Hamas da ke Gaza da wasu mutum biyu.
Gwamnatin tarayya ta yi kira ga 'yan Najeriya mazauna Lebanon da su dawo gida bayan da tashe tashen hankula suka kara ta'azzara a Gabas ta Tsakiya.
A shekarar 2006 aka yi yaki tsakanin Hisbullah da ksar Isra'ila. Hisbullah ta samu nasara a kan Isra'ila inda ta kashe sojoji kimanin 121 da lalata motocin yaki.
Iran ta kai hare haren Isra'ila a ranar Talata. Harin da Iran ta kai Isra'ila ya biyo bayan kashe shugaban Hamas da Hisbullah ne da Isra'ila ta yi a kwankin baya.
Benjamin Netanyahu, firaministan Isra'ila, ya bayyana kisan da aka yi wa Hassan Nasrallah, sakatare-janar kuma shugaban kungiyar Hizbullah, a matsayin ramuwar gayya.
Rahoton da muke samu daga kasashen waje sun bayyana yadda aka kai hari kan dakarun Hezbollah tare da kashe shugabansu Hassan Nasrallah a ranan Juma'a.
Saudiya ta ce ba za ta daina kokarinta na neman 'yancin kasar Falasdinu ba, kuma ba za ta kullawata alaka ta diflomasiya da Isra'ila har sai an cimma hakan.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian ya ce akwai bukatar kasashen Musulmi su fara daukar matakin kawo ƙarshen ta'addancin Isra'ila a kasar Falasɗin.
Sakamakon yawan kisan al'umma da ake a Gaza, makabartar Falasdinawa ta cika makil har an fara birne gawa a kan gawa kamar yadda wani ma'aikaci ya fada.
Isra'ila
Samu kari