Malamin addinin Musulunci
Ana ci gaba da ce-ce-ku-ce kan kafa shari'ar Musulunci a Kudu maso Yammacin Najeriya. Yayin da Musulmai suka nuna goyon baya, Yarbawa sun ce ba su yarda ba.
Kungiyar Izala ta yi martani ga Sheikh Muhammad Bin Usman Kano kan masallacin Sahaba. Wanda ya gina masallacin ya ce sharrin shaidan ne ya kawo sabanin.
Gwamnatin Jigawa ta ware Naira biliyan 4.8 don ciyar da mabukata 189,000 a Ramadan. Haka kuma, za a gyara asibitoci 114, wanda zai ci Naira biliyan 9.7.
Yayin da watan Azumi ke kara gabatowa, Majalisar Sarkin Musulmi ta umarci al'ummar Musulmi da su fara duba watan Sha’aban 1446 AH a gobe Laraba, 29 ga Janairun 2025.
Wasu 'yan Izala a kafafen sada zumunta sun yi rubdugu da shugaban malaman Izala, Dr Ibrahim Jalo Jalingo kan bikin Qur'anic Festival da aka shirya a Abuja.
Shugaban ƙaramar hukumar Agege a jihar Legas ya rufe masallaci na wucin gadi sakamakom ɓarkewar rigimar limanci, ya ce zai kira zama da kowane ɓangare.
Shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya sabunta masallacin Jumu'a a jihar Filato. An gina masallacin ne a zamanin mulkin sojan Janar Abacha.
Gwamnatin Najeriya ta shirya taro na musamman domin koyar da almajirai sana'o'in hannu. An bayyana yadda almajirai za su samu shiga shirin a tsangayu.
Gwamnatin jihar Katsina ta bayyana shirin tallafawa talakawa da abincin Naira biliyan 9 a watan azumi mai kamawa. Mataimakin gwamnan jihar ne ya fadi haka.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari