Malamin addinin Musulunci
Malamin addinin Musulunci Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana cewa duk ganawarsa da ‘yan bindiga ta kasance ne tare da jami’an gwamnati da rundunar ‘yan sanda.
Kungiyar MURIC ta soki Amurka kan kira da ta yi na a soke Shari’a da barazanar kakabawa gwamnonin Arewa 12 takunkumi, tana kiran hakan matsayinta rashin adalci.
Jakadan Isra'ila a Najeriya, Micheal Freeman ya bukaci 'yan Najeriya su hada kai su zauna lafiya domin samun cigaba. Malaman Musulunci da Kiristoci sun yi martani.
Fusatattun matasa sun kashe limami a jihar Kwara bisa zarginsa da maita; ‘yan sanda sun kama mutane hudu, yayin da aka gargadi jama’a kan ɗaukar doka a hannu.
Wasu kungiyoyin musulami akalla 10 sun garzaya kotu, sun shigar da Gwamna Abba da wasu mutum biyu a gaban kotu kan zargin batancin da ake wa Malam Triumph.
Gwamnatin Jamus ta haramta ƙungiyar Muslim Interaktiv, ta kuma yi samame a gidaje saboda zargin goyon bayan kafa tsarin Musulunci da ayyukan da suka sabawa doka.
Akwai wani faifan bidiyo da kafofin sada zumunta suka yada, suna cewa Bola Tinubu ya ce ba shi da fargaba ga barazanar Donald Trump wanda aka dauka sabon bidiyo ne.
Malamin addinin Kirista, Ladi Thompson ya soki gwamnatin tarayya, yana cewa akwai kisan kiyashi tun shekaru 20 da suka gabata saboda tsattsauran ra'ayi.
Malamin Musulunci, Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya bukaci Shugaba Tinubu ya dauki mataki kan barazanar Donald Trump ga Najeriya, yana kiran hakan cin mutuncin kasa.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari