Malamin addinin Musulunci
Tsohon ministan sadarwa, Isa Ali Pantami ya gargadi malamai su guji sukar junansu a bainar jama’a, yana cewa kafofin sadarwa sun haifar da yawaitar jayayya.
A labarin nan, za a ji cewa malamin addinin musulunci a Kano, Sheikh Musal 'Kasiyuni Sheikh Nasiru Kabara ya yi zafafan kalamai a kan yadda gwamnati ta raba mukamai.
Kungiyar Musulmi mazauna Birtaniya ta gayyaci tsohon ministan sadarwa, Farfesa Isa Pantami da Shheikh Bala Lau domin su yi jawabi a taronta na shekara-shekara.
Kungiyar matasa ta shirya taron addu'a ga dan shugaban kasa, Seyi Tinubu domin taya shi murnar cika shekara 40 da haihuwa. An yi sallah da Sabon Gari a Kano.
Tsohon Ministan Harkokin Sadarwa, Sheikh Isa Ali Pantami ya bayyana cewa fasahar zamani kamar AI ba za su kwace ayyyukan mutane ba sai dai su karo dama.
Gwamnatin Saudiyya ta nada Sheikh Dr. Saliḥ bin Fawzan Al-Fawzan sabon mai fatawa a kasar. Tarihi ya nuna cewa an haifi Sheikh Fawzan a shekarar 1935.
Fitaccen malamin Musulunci a Kaduna, Sheikh Ibrahim Aliyu, ya gargadi Gwamna Abba Kabir Yusuf da ya dakatar da gangamin Yaumul Rasul a jihar Kano.
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) ta zargi Fadar Shugaban Kasa da yin karya tana tabbatar da cewa akwai kisan kiyashi kan Kiristoci a Najeriya.
Malamin addinin Musulunci a kasar Habasha, Mufti Haji Umer Idris ya rasu yana da shekara 90 a duniya. Sheikh Isa Ali Pantami ya yi ta'aziyyar rasuwarsa.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari