Malamin addinin Musulunci
Kwamitin duba wata a Najeriya ya nemi hadin kan 'yan kasa yayin da watan Ramadan ke kara karatowa. Ya bukaci a yi wa Alhaji Abubakar Sa’ad III biyayya.
An yi jana'izar fitaccen malamin musulunci, Sheikh Khalifa Usman Kusfa wanda aka fi sani da Rigi-Rigi a gidansa da ke Zaria a jihar Kaduna ranar Litinin.
Matar Sheikh Usman Kusfa, wanda aka fi sani da Sheikh Rigi-Rigi ta bayyana cewa mjinsu ya dade ba shi da lafiya amma bai kwanta a asibiti ba sai daga baya.
Sheikh Khalifa Usman Kusfa (Rigi-rigi) ya rasu a Kaduna; za a yi jana'izarsa a Zaria a yau 2 ga Fabrairu, 2026. Duniya ta yi rashin babban malami mai son Annabi.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Usman Kusfa Zariya ya rasu bayan fama da doguwar jinya a Kaduna. Malamin ya shahara da wa'azi a kafafen sadarwa.
Sheikh Adam Muhammad Albani Gombe ya yi kira ga Dauda Kahutu Rarara ya ba Baban Chinedu da Adam Ashaka kudi, kayan wa'azi da suka hada da motoci domin yawon wa'azi.
Malamin Musulunci kuma shahararren Farfesa a Ilorin, Yusuf Lanre Badmus, ya rasu a ranar 30 ga Janairu 2026, Gwamnan Kwara ya yi ta’aziyya ga iyalansa.
Wani mummunan lamari ya faru a masallacin Ummu Haani Adigun da ke birnin Osogbo a jihar Osun, inda aka yi wa wani duka har lahira bayan sallar asuba.
Gwamnan jihar Bauchi ya amince da tsarin sanya limamai da fastoci samun alawsu duk wata. Gwamnati za ta rika biyansu ba tare da nuna bambanci ba.
Malamin addinin Musulunci
Samu kari