INEC
Yau ne! Ranar zaben shugaban kasar Najeriya ta zo kuma za'a fafata tsakanin yan takara da jam'iyyunsu guda 18. Manyan sun hada da Tinubu, Atiku, Kwankwaso, Obi.
Ana ta yaɗa labarai a soshiyal miduya cewa INEC ta tsawaita lokacin a zabe a wasu jihohi 16 amma labarin ba gaskiya bane, hukumar ta fito ta yi karin haske.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta dage zabe a wasu rumfuna 141 a jihar Imo. An fadi lokacin da za a sake yin zaben na shugaban kasa da 'yan majalisun tarayya.
Tinubun jamiyyar APC ya Shaidawa Manema Labarai Daga mazar sa cewar Saboda Kwarin Gwuiwar Da Yake da Tasa Ko Dar Bayayi Yasan Shine Zai Lashe Zaɓen da akeyi
Yanzu muke samun labarin yadda wasu 'yan daba suka kai farmaki a wurin aikin zabe, inda suka sace na'urar aikin zabe ta BVAS a jihohin Katsina da kuma Delta.
Wasu yan daban siyasa ne sun kai hari rumfunan zabe a yankin Oshodi da Itire a Legas inda suka tarwatsa masu zabe sannan suka kona akwatin zabe a yau Asabar.
Farfesa Mahmud Yakubu, shugaban hukumar zabe ta kasa INEC ya ve babu wanda za'a hana jefa kuri'a matukar kafin 2:30 na rana yana kan layi a rumfar zabensa.
Yayin Da Take Yau Ranar Zabe: An Farmaki Ma’aikatan Wucin-Gadin INEC a Gombe Akan hanyar Su Ta Zuwa Rumfar Da Aka Turasu Domin Aikin Zabe. Kwamishinan ya Bara
Ana Tsaka Da Aikin Zabe a Wasu Gurare: A nan Ma'aikatan Wucin Gadi na INEC Sunyi Ƙemadagas Baza Suyi Aikin Zaɓe ba Har Sai An Basu kuɗin Somin-taɓin Tukuna
INEC
Samu kari