INEC
Hukumar zabe ta ƙasa mai zaman kanta (INEC) ta bayyana matuƙar damuwa game da yanayin tsaro a Imo da Kogi yayin da ake tunkarar zaben gwamna a watan Nuwamba.
Hukumar zabe ta ƙasa INEC mai zaman kanta ta fitarda cikakken jadawalin zaben gwamnoni a jihohin Edo da Ondo wanda zai gudana a shekara mai zuwa 2024.
An yi bincike kan iƙirarin da jigo a jam'iyyar PDP, Dele Momodu ya yi na cewa hukimar zaɓe ta kashe N355bn kan na'urar tantance masu kaɗa ƙur'ia BVAS.
Shugaban jam'iyyar APC, Abdullahi Umar Ganduje ya kaddamar da kwamitin yakin neman zabe a jihar Imo, ya sha alwashin APC za ta lashe zaben da za a yi watan Nuwamba.
Akwai tashin hankali da fargaba a tsakanin jam'iyyun siyasa da ƴan majalisu, yayin da kotunan zaɓe ke cigaba da yanke hukunci. Sanatoci huɗu na cikin matsala.
Jam'iyyar PDP ta yi nasarar lashe zaben kananan hukumomi 18 a Edo. A ranar Asabar, 1 ga watan Satumba ne aka gudanar da zabe a fadin kananan hukumomin jihar.
Tinubu na iya rasa kujerarsa ta shugabanci idan aka yi la'akari da wadansu muhimman abubuwa guda biyar da ake kalubalantarsa a kansu a gaban kotun zabe da ke.
Rashin halartar shaidun gwamna Abba Kabir Yusuf watau Abba Gida Gida ya kawo cikas a ci gaba da zaman sauraron ƙorafin APC kan zaben gwamnan jihar Kano jiya.
Hukumar zaɓe INEC ta ƙasa mai zaman kanta ta yi wa sabuwar jam'iyyar, Youth Party (YP) rijistar zama halastacciyar jam'iyyar siyasa a ƙasar nan, sun zama 19.
INEC
Samu kari