Jihar Imo
Rahotanni sun kawo cewa akwai yiwuwar hana Rev Father Ejike Mbaka na cocin Adoration Ministry yin wa'azi, idan har ya ci gaba da irin salon yadda yake gudanar da wa'azinsa da ya kauce wa tanade-tanaden akidar katolika.
Gwamnan jahar Imo, Sanata Hope Uzodinma a ranar juma’a, 17 ga watan Janairu ya zabo wasu mutanensa na hannun dama inda ya nada muhimman mukamai a jaririyar gwamnatinsa.
Babbar jam’iyyar adawa a Najeriya, Peoples Democratic Party (PDP) a ranar Alhamis, 16 ga watan Janairu ta sake haduwa da wani katon cikas kasa da sa’o’i 48 bayan ta rasa kujerarta na gwamna a jihar Imo.
Bayan rashin gamsuwa da yadda kotun koli ta tsige Emeka Ihedioha daga matsayin gwamnan jihar Imo, jam’iyyar People Democratic Party (PDP), ta yi kira ga sake duba lamarin cikin gaggawa da kuma janye hukuncin kotun kolin.
Wani bidiyo da ba a tabbatar ba ya billo a shafukan sadarwa inda aka nuno Sanata Rochas Okorocha na murna da waka tare da iyalansa kan zargin tsige Emeka Ihedioha daga matsayin gwamnan jihar Imo da kotun koli tayi.
Hope Uzodinma ya ce zai binciki abin da ya gudana a jihar daga 2010 zuwa yanzu. Hakan na nufin sabon Gwamna zai binciki tsofaffin Gwamnoni 3 da aka yi a Imo.
Rahotanni da ke zuwa mana sun nuna cewa an rantsar da Sanata Hope Uzodinma a matsayin gwamnan jihar Imo. Shugaban alkalan jihar, Justis Pascal Nnadi ne ya rantsar da zababben gwamnan da mataimakinsa, Farfesa Placid Njoku.
Ya kara da cewa ya kawo gayre-gyare masu yawa a harkar gudanar da gwamnati a jihar Imo a cikin dan kankanin lokacin da ya shafe yana mulkin jihar. Tsohon gwamnan ya bayyana cewa tuni ya umarci dukkan hadimansa su mika kadarori da
Majalisar Alkalan kotun koli guda bakwai a karkashin jagorancin babban Alkalin Alkalai, Mai sharia Tanko Muhammad ne suka zartar da hukuncin, inda suka ce Sanata Hope ya lashe zaben ranar 9 ga watan Maris.
Jihar Imo
Samu kari