Jihar Imo
Yan bindiga a yammacin ranar Juma'a, sun bude wa wasu fasinjoji wuta a mahadar Umulogho a karamar hukumar Obowo ta jihar Imo inda suka kashe uku nan take, rahot
Majalisar jihar Imo ta tsige mataimakin kakakin majalisar bisa wasu dalilai. Rahotannin da muke samu sun bayyana cewa, majalisar ta zauna zama inda aka samu rin
Wasu da ake kyautata zaton mayakan IPOB ne sun halaka direban tirelar Dangote, Saidu Alhassan da mataimakan sa 2, Halliru Mallam da Danjuma Isari a karamar huku
An bindige wani mutum har lahira a Abba a karamar hukumar Nwangele na jihar Imo. Rahoton ya ce wasu bata gari ne suka bindige mutumin mai suna Fidelis Nnadi a k
Wasu tsagerun yan bindiga sun cinna wuta a fadar wani basaraken gargajiya a karamar hukumar Ohaji/Egbema, jihar Imo, rahoto ya nuna basaraken ya tsere da kyar.
Wasu ‘yan bindiga da ake zargin mambobin kungiyar IPOB ne sun kai hari da sanya wuta a fadar sarkin Etekwuru da ke karamar hukumar Ohaji/Egbema na jihar Imo.
Wasu yan bindiga da ake zargin yan ta'addan IPOB/ESN ne sun kuma kai hari ofishin yan sanda a inda suka banka wuta hedkwatar yan sandan karamar hukumar Isiala.
Hankulan sun tashi a garin Etekuru, a karamar hukumar Ohaji ta jihar Imo a ranar Laraba a yayin da dakarun sojoji da matasan garin suka yi arangama, SaharaRepor
Hukumar yan sanda reshen jihar Imo, ta zargi haramtacciyar ƙungiyar IPOB da kuma mayakanta na ESN da hannu a kisan sarakunan gargajiya biyu a yankin Njaba.
Jihar Imo
Samu kari