Inyamurai Igbo
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APGA Farfesa Peter Umeadi ya ce zai yi la’akari a siyasance ga shugaban 'yan IPOB Nnamdi Kanu ya yafe masa idan ya zama s
An samu tashin hankali yayin da wasu ‘yan bindiga suka mamaye makarantu a garin Onitsha da wasu sassan yankin Idemili na jihar Anambra inda suka fatattaki dalib
Osinbajo ya bayyana cewa, wannan mummunan aiki aboin Allah wadai ne, rashin hankali ne, kuma lallai zai iya haifar da rikicin kabilanci a kasar, inji Vanguard.
Wani rahoto da jaridar Daily Trust ta fitar ya ce, gwamna Charles Soludo na jihar Anambra ya kafa dokar ta-baci fita a kananan hukumomi bakwai na jihar tasa.
Rundunar ta yabawa jama’a kan yadda suke ci gaba da baiwa sojoji da sauran jami’an tsaro goyon baya da hadin kai a yakin da suke yi da aikata laifuka a kasar.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, a ranar Laraba, ta ki bayar da belin shugaban kungiyar masu fafutukar kafa kasar Biafra (IPOB), Nnamdi Kanu.
An harbe wasu ‘yan bindiga biyu da ke tilasta da dokar “zama-a-gida” da haramtacciyar kungiyar IPOB ke kakabawa jama'ar jihar Anambra a kudu maso gabashin Najer
Gamayyar kungiyoyin Arewa CNG a ranar Alhamis, 12 ga Mayu, sun yi watsi da kalaman da kungiyoyin Igbo ke yi na cewa wajibi ne a baiwa Igbo mulkin Najeriya a 202
Hadin kan Kungiyoyin Arewa (CNGs) a ranar Alhamis, 12 ga watan Mayu ta nuna rashin jindadinta akan yadda Kungiyoyin Ibo da mutanen yankin kudu maso gabas su ka
Inyamurai Igbo
Samu kari