Gwamnan Jihar Katsina
A ranar Lahadi gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, yace har yanzu ba a ga dalibai 333 ba na makarantar sakandare ta kimiyya dake Kankara, Punch ta sanar.
A yau Lahadi, 13 ga watan Disamba mata sun yi zanga zanga kan sace daliban makarantar sakandare na gwamnati da ke Kankara, karamar hukumar Kankara ta jihar.
Kwana hudu bayan ragargazar yan adawa da bayyana goyon baya ga shugaba Muhammadu Buhari, Usman Rabiu, ma'abocin shafin sada zumanta, ya bukaci shugaban kasa yay
Hedikwatar rundunar tsaro ta baza sojojin kasa da na sama domin nemowa da kuma kubutar da daliban makarantar sakandiren kimiyya ta Kankara, jihar Katsina, da 'y
Gwamnatin jihar Katsina karkashin Gwamna Aminu Bello Masari ta yi umurnin kawo karshen zagon karatu na uku tare da rufe dukkanin makarantu har sai baba ta gani.
Gwamnan Katsina, Aminu Masari ya ce babu wanda ke da tabbas kan adadin daliban makarantar sakandare da wasu da ake zargin 'yan bindiga ne suka sace a karamar hu
Dakarun sojojin Najeriya sun yi nasarar gano mafakar ƴan bindigan da suka kai hari makarantar sakandare na kimiya ta gwamnati da ke Kankara, jihar Katsina.
Labari da dumi-duminsa da Legit.ng Hausa ta samu jaridar HumAngle ya bayyana cewa wasu 'yan bindiga sun yi awon gaba da dumbin dalibai daga wata makarantar saka
'Yan bindiga sunyi garkuwa da fiye da mutane 13 a kauyen Gamji dake karamar hukumar Sabuwa a jihar Katsina, ciki har da dagacin kauyen, Malam Falalu Galadima.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari