Gwamnan Jihar Katsina
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya kura taron gaggawa kan tsadar rayuwa da kuma matsalar tsaron da ke neman dawowa a jiharsa ta Katsina.
Gwamnatin Katsina ta raba wa mata 18 da aka ceto N100,000 kowanen su bayan dakarun sojin Najeriya sun kutsa har cikin daji, sun yi gumurzu da ƴan bindiga.
Yan bindiga sun saki bidiyon 'yan mata 63, ciki har da wata amarya, kawayenta da 'yan uwanta da suka sace a karamar hukumar Sabuwa, jihar Katsina.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radɗa ya tallafawa mutanen da sojoji suka kubutar daga hannun masu garkuwa da mutane domin su koma gida da ƙarfi.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda, ya bukaci al’ummar jihar da su jajirce wajen kare kansu daga hare-haren ‘yan bindiga da ke kai wa garuruwansu hari.
Miyagun yan bindiga sun kai hari yankin ƙaramar hukumar Batsari a jihar Katsina, sun yi ajalin mutum biyu tare da yin awon gaba da wasu 29 ranar Talata da ta wuce.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya umarci dukkanin jami'an gwamnatinsa da masu rike da mukaman siyasa su bayyana kadarorinsu ga hukumar CCB.
Jami'ar Musulunci ta Al Qalam da ke jihar Katsina, ta ce akwai dalibanta mata guda biyu da aka yi garkuwa da su a ranar Litinin, kuma ana kokarin ceto su.
Gwamna Malam Dikko Umaru Radda ya aika da saƙon ta'aziyya ga iyalan waɗanda suka mutu sakamakon hatsarin mota mallakin gwamnatin jihar Katsina KTSTA.
Gwamnan Jihar Katsina
Samu kari