Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Gwamnan jihar Katsina ya bayyana abinda zai yi da zarar ya sauka daga mulki a shekarar 2023. Ya ce shi kam dai zai yi sallama da siyasa zuwa wani abun na daban.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya bayyana cewa tun ranar da ya shiga ofishin gwamnati a watan Mayu 2015, ya fara shirye-shiryen fita Idan ya gama.
An kashe wani mai aikin daukar hoto a sashen labarai na karamar hukumar Jibia, Ibrahim Dankabo, ranar Litinin yayin da yan bindiga suka yi garkuwa da mutane, ra
Kwamitin da gwamnatin jihar Katsina ta kafa domin ya binciki musabbabi da kuma dukiyar da gobarar kasuwar katsina ta laƙume ya miƙa rahotonsa ranar Laraba.
Gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina, ya ba shawarar cewa ayyana dokar ta-baci ba za ta kawo karshen matsalolin tsaro da ake fuskanta a kasar nan ba.
Biyo bayan rahotanni na tsaro a jihar Katsina, gwamnati ta bada umarnin dakatar da dukkan nau'ukan wasannin Tashe da ake yi a fadin jihar. Jihar ta nemi a bi do
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari, ya bada umarnin buɗe makarantun kwana guda huɗu dake faɗin jihar daga ranar 28 ga watan Maris ɗin da muke ciki, 2021
Aminu Masari, gwamnan jihar Katsina yace baya goyon bayan yadda Ahmad Gumi, fitaccen malamin addinin Islama na Kaduna ke zuwa domin sasantawa da 'yan bindiga.
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari ya caccaki Sheikh Ahmed Gumi a kan nema wa yan bindiga afuwa, ya ce kamata yayi ya yi musu wa'azi kan kashe mutane.
Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Samu kari