Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Kauyuka 8 a jihar Katsina su na hannun miyagu kamar yadda gwamnan jihar, Rt. Hon. Aminu Bello Masari ya bayyana. Gwamnan ya bayyanawa sufeta janar na ‘yan sandan Najeriya, Mohammed Adamu, wannan a makon nan.
Mun kawo maku wasu abubuwa daga cikin tarihin gwamnan Kano Abdullahi Ganduje wanda ya samu tazarce da ba ku sani ba. Ganduje yayi fada da Rabiu Kwankwaso wanda su ke tare tun 1999.
An nada sabon Shugaban babbar Jami’ar nan ta FUDMA. Farfesa Aminu Ɗalhat Kankia ne zai rike mukamin rikon kwarya. Yanzu dai Jami’ar ta FUDMA ta samu Shugaba na 3 kenan a cikin shekaru 4 saboda rikicin cikin gida.
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta na Kasa INEC ta sanar da sunayen 'yan takarar gwamna 22 a cikin jihohi 29 da aka gudanar da zabe a ranar 9 ga watan Maris. Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki tana da jihohi 13 yayin da
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kan ta (INEC) ta bayyana zaben kujerar gwamna da aka yi ranar Asabar da ta gabata a jihar Sokoto a matsayin wanda bai kammalu ba. Baturiyar zabe a jihar, Farfesa Fatima B. Mukhtar, ce ta bayyana da
Mun ji cewa sakamakon zaben Jihar Katsina ya fara bayyana mana. Yanzu haka ana fafatawa tsakanin Jam’iyyar APC da PDP a Jihar Shugaban kasa inda Gwamna Masari da Lado Danmarke su na goge raini.
Sakamakon zaben kujerar gwamna da hukumar zabe ta sanar a Jihar Jigawa ya tabbatar da cewar gwamnan jihar mai ci, Mohammed Abubakar Badaru, ya sake lashe zaben kujerar gwamna a karkashin inuwar jam’iyyar APC. Badaru ya samu kuri’u
Shugabancin jam’iyyar AAC (African Action Congress) ya yi Karin haske a kan matakin da jam’iyyar da APC ta dauka na cewar za ta mara wad an takarar ta na gwamna a jihar Ribas baya. Jam’iyyar ta AAC ta ce ba ta shiga hadaka da APC
Jiya mu ka ji cewa Jam’iyyar PDP ta ji babu dadi a hannun APC a Jihar Shugaban kasa inda APC ta samu kuri’a 340, 000 a zaben Yankin Tsakiyar Katsina daga kananan hukumomi 11 na cikin yankin mazabar jihar.
Gwamnan Jihar Katsina Aminu Bello Masari
Samu kari