Yahaya Bello
Wani mugun hari da Makiyaya su ka kai da safiyar Ranar Juma’a a, 3 ga Watan Junairu, 2019, ya hallaka Limamin Masallaci da Shugaban Jam’iyya a harin Kogi.
Gwamnan jahar Kogi Alhaji Yahaya Bello ya yi rashin babbar yayarsa, Hajiya Rabi’at Bello wanda Allah Ya yi ma rasuwa a ranar Litinin, 23 ga watan Disamba, kamar yadda gwamnan da kansa ya bayyana.
A karon farko an samu coci a gidan wannan Gwamnan na Arewacin Najeriya bayan shekaru 28. Yahaya Bello ne ya bude wani katafaren coci a fadar Gwamnati a makon jiya.
Gwamnan jahar Kogi, Alhaji Yahaya Bello ya bayyana cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari ba dan kama karya bane, cikakken dan siyasa ne wanda har a cikin gidansa, tsakanin iyalansa ma siyasa yake bugawa.
Legit.ng Hausa ta kawo maku tarihin rayuwa da siyasar Sanatan Kogi ta Yamma Smart Adeyami. Mun zayyano duk abin da ya kamata ka sani game da wanda ya doke Dino Melaye.
A ranar Litinin 18 ga watan Nuwamba ne Hukumar Zabe mai zaman kanta INEC ta sanar da cewa dan takarar jam'iyyar APC a jihar Kogi, Yahaya Bello ne ya lashe zabe. A cewar INEC, ya samu kuri'u 406,222 inda ya kayar da Musa Wada na ja
Wani Malamin zabe da ya yi aiki a jihar Kogi ya tona asirin magudin ‘Yan siyasa. Wannnan Malamin zaben da aka ba makudan cin hanci a Kogi ya fito ya fasa kwan rashawar N50000 da ya karba.
Gwamnan jihar Kogi, kuma dan takarar shugabancin gwamnan jihar Kogi karkashin jam'iyyar APC, Yahaya Bello, ya bayyana a wanda ya lashe zaben jihar a karamar hukumar Ijumu ta jihar Kogi.
Sakamakon zaben da aka bayyana a kananan hukumomin Kogi ya nuna Gwamna Yahaya Bello mai neman tazarce ya yi wa PDP da SDP raga-raga a Mahaifarsa.
Yahaya Bello
Samu kari