Yahaya Bello
Babban sakataren yada labaran Ministan Abuja, Muhammad Musa Bello ya ce za a koma bude kasuwannin da ke birnin tarayya watau Abuja sau uku a cikin kowane mako.
Dino Melaye ya ce ba zai saida motocinsa ba, addu’a ma ya ke yi ya samu kudin karo su, duk da ba ya Majalisar dattawa bayan ya sha kashi a zaben Kogi ta Yamma.
A game da annobar COVID-19, Gwamnati za ta binciki lamarin Kogi da Kuros-Ribas. An kuma shawo kan halin da ake ciki a Kano kuma ana binciken sha'anin alamajirai
Akwai wadanda ake zargin sun kamu da COVID-19, amma an ki bari ayi masu gwaji a Kogi. Kungiyar Likitoci ta zargi Gwamna Yahaya Bello da kin bari ayi gwaji.
Idris Wada ne ainihin ‘Dan takarar PDP. Alkalai da su ka hada da Ibrahim Muhammad Saulawa da Joseph E. Ekanem da kuma Yasir Nimpar su ka yanke wannan hukunci.
Gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello, ya nisanta kanshi daga fostocin yakin neman zabensa a matsayin shugaban kasa a 2023 da ke yawo. Wata fosta mai dauke da
Gwamnan jahar Kogi, Yahaya Bello ya dage dokar hana bude Masallatai, coci-coci da sauran wuraren ibada domin baiwa Musulmai da sauran mabiya addinai daban daban
Mun samu labari cewa ta tabbata Gwamnan Kogi Yahaya Bello bai kamu da cutar Coronavirus ba. A Osun kuma Coronavirus ta sa ‘Dan Majalisar Najeriya ya rufe kansa.
gwamnatin ta bayar da umarnin rufe makarantun gwamnati da makarantun kudi a jahar har sai baba ta ji kamar yadda shugaban ma’aikatan fadar gwamnatin jahar, Onog
Yahaya Bello
Samu kari