Goodluck Jonathan

Ba ni da alhaki kan sace 'Yan Matan Chibok - Jonathan
Ba ni da alhaki kan sace 'Yan Matan Chibok - Jonathan
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Tsohon shugaban kasar Najeriya Dakta Goodluck Ebele Jonathan, ya bayyana cewa a akwai nau'in damuwa a zukatan al'ummar kasar dangane da rashin daidaituwa a tsakankanin hukumar kasar nan ma su ruwa da tsaki a harkokin zabe na 2019.

Dalilin adawar mu da Jonathan a 2015 - Dattawan Arewa
Dalilin adawar mu da Jonathan a 2015 - Dattawan Arewa
Siyasa
daga  Mudathir Ishaq

Kungiyar shawarari ta Arewa watau Arewa Consultative Forum da kuma kungiyar Dattawan Arewa ta Northern Elders' Forum, a jiya Laraba sun sake jaddada matsayarsu ta rashin da nasanin nuna adawa ga tsohon shugaban kasa, Jonathan.