Goodluck Jonathan
Sabon zababben gwamnan jihar Bayelsa, David Lyon, ya nada makusancin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan cikin kwamitin karabar mulkin jihar da APC zata yi a watan Fabrairu na 2020.
Goodluck Jonathan ya mayar da martani ga Sule Lamido, tsohon gwamnan jihar Jingawa a kan ikirarin da yayi na cewa ya goyi bayan APC ne zaben jihar Bayelsa.Lamido ya ce tsohon shugaban kasar ya yi hakan ne don ya kubcewa zarginsa d
Wata kungiya da ake kira da zauren dattawan PDP, ta zargi tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, da musayar nasarar jam’iyyar a zaben 16 ga watan Nuwamba da aka yi a jihar Bayelsa. Kamar yadda jaridar Daily Sun ta ruwaito, shugab
Sule Lamido ya yi kaca-kaca da Manyan Jiga-jigan PDP, ya yi magana kan Jonathan, ya ce ‘yan jam’iyyar sun saba yaudara ganin cewa 80% na APC a yau daga Jam’iyyar PDP su ka fito.
Jam'iyyar APC da Oshiomhole sun yabawa Goodluck Jonathan. Jonathan shi ne Uban jam’iyyar PDP a jihar Bayelsa, amma ya na ji ya na gani jam’iyyarsa ta sha kashi a zaben da aka yin a 16 ga Watan Nuwaban 2019.
Mun amsa tambayar da ake yi na cewa shin da gaske APC ta yi amfani da Jonathan a zaben sabon Gwamnan Bayelsa. Reno Omokri ya ce Jam’iyyar PDP Jonathan ya zaba ba APC ba.
Wani Abokin Mamman Daura ya musanya tulin sharrin da ake yi masainda ya bayyana gaskiyar rade-radin karfin ikonsa a mulkin Buhari ashe cewa Minista guda rak ya taba samu.
Wasu manyan masu fada a ji a karamar hukumar Ogbia da kuma wasu na hannun damar Jonathan irinsu Cif Robert Enogha, wanda ya bar gwamnati kwanan nan kuma ya koma APC, sune suka jagoranci Lyon zuwa gidan mahaifiyar Jonathan. Dan tak
Jam’iyyar PDP ta fadi yadda APC ta ke shirin tafka magudi a zaben Bayelsa da za ayi kwanan nan. Shugaban PDP na Bayelsa, Moses Cleopas shi ne ya yi wannan jawabi jiya.
Goodluck Jonathan
Samu kari