Goodluck Jonathan
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, a ranar Alhamis, 18 ga watan Yuli, ya ce al'ummar Najeriya su sha kurumin su tare da bayar da tabbacin samun aminci da kwanciyar hankali a yayin da tsaro zai inganta nan ba da jimawa ba.
mun ji cewa wata Kotun kasar Italiya ta cigaba da shari’a kan badakalar mai da a ka yi lokacin Jonathan inda wani da ake zargi ya halarci zaman kotun da a ka yin a Ranar Larabar da ta gabata.
Karin bayanai sun billo kan lamarin da yasa tsohon Shugaban kasar Najeriya, Goodluck Jonathan ya yarda da shank aye a zaben 2015. A baya bayanai daban-daban sun dunga fitowa daga bakunan manyan jami’ai kan matakin Jonathan.
Jonathan ya gaji dalar Amurka biliyan $60 a asusun Najeriya a bankin duniya amma ya lalata shi har ya koma dalar Amurka biliyan $40 a cikin shekaru biyar. Abinda ya kara bata wa 'yan Najeriya rai shine yadda Jonathan ya gaza kara
Jiya Juma'a ne 24 ga watan Mayu, gwamnan jihar Bayelsa, Seriake Dickson, ya bai wa tsohon shugaban kasa Goodluck Ebele Jonathan mukamin mai bada shawara ta musamman a fannin ilimi...
Sakataren kungiyar Miyetti Allah Kautal Horre na kasa, Salah Alhassan ya ce kungiyar ta nemi gwamnatin tarayyar najeriya ta biya ta zunzurutun kudi Naira biliyan 100. Wannan na zuwa ne bayan gwamnatin tarayya ta karayata cewa kung
Shekaru 9 da suka gabata a daidai rana irin ta yau, 5 ga watan Mayun 2010, tsohon shugaban kasar Najeriya Marigayi Alhaji Umaru Musa 'Yar Adu'a, ya riga mu gidan gaskiya bayan ya sha fama da tsawaitacciyar rashin lafiya.
Najeriya tayi shugabani da dama kuma a yayin da suke jagorancin kasar akwai jaruman matansu da suka kayi gwagwarmaya tare da su kama daga kamfen, gwagwar,ayar siyasa da ruguntsumin mulkin kasar. Matan shugabanin kasan sun taka raw
Da yawa daga cikin al'ummar Najeriya sun bayyana fushin su dangane da hukuncin hukumar zabe ta kasa mai zaman wato INEC, na dage babban zaben kujerar shugaban kasa cikin abinda bai wuce sa'o'i goma gabanin gudanar sa.
Goodluck Jonathan
Samu kari