Goodluck Jonathan
Ministar kudi Ngozi Okonjo Iweala ta nunawa Gwamnati Najeriya yadda ake taimakon Talakawa. Tsohuwar Ministar kudi ta yi tsokacin kan yadda Ruwanda ke taimako.
An samu dimuwa a jihar Bayelsa cikin jam'iyyu biyu abokan adawad juna. Shugaban kasa Muhammadu Buhari ne kuwa ya jawo wannan dimuwar tsakanin jam'iyyar APC da P
Wani tsohon Jakadan kasar Amurka a Najeriya, John Campbell ya zargi Jonathan da murde zaben 2011. Amma wani Hadiman Jonathan ya maidawa John Campbell raddi.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Goodluck Jonathan ya musanta karbar kyautar naira miliyan 300 daga hannun jam’iyyar APC reshen jahar Bayelsa da tsohon zababben
Bayan shekaru 5 da barin gwamnati, Ministar PDP ta samu kujera a waje. Ngozi Okonjo-Iweala ta rike Ministan kudi sau biyu a Najeriya kuma rikakkiyar Masaniya ce.
Mun samu labari cewa akwai hannun wasu manyan Gwamnatin PDP da tsofaffin Ministoci wajen awon gaba da kudin makamai da aka yi a 2008 zuwa 2015.
Hamma Hayatu ya kasance mai goyon bayan shugaban kasa Muhammadu Buhari amma a yanzu ya jinjinawa tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan a kan gina makaratun almajirai da kuma jami’o’i a Arewa...
Jiya mu ka samu labari cewa Umaro Sissoco Embalo ya nada kan shi a matsayin Shugaban kasar Guinea-Bissau da kan shi bayan akwai shugaba mai iko.
Hukumar yaki da rashawa da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta ce har yanzu tana bin diddigi a kan yadda aka samu kudin kamfen din tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan. Kamar yadda jaridar The Punch ta ruwaito
Goodluck Jonathan
Samu kari