Goodluck Jonathan
Mun tattaro maku jerin wasu wuraren da-dama da Marigayi Ummaru ‘Yaradua ya banbanta da duk sauran Shugabannin da su ka yi mulkin Najeriya daga 1960 zuwa yau.
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, ya jinjinawa marigayi tsohon shugaban kasa Umar Musa Yar’adu, shekaru goma bayan mutuwarsa a yau Talata, 5 ga watan Mayu
Gwamnatin Najeriya ta fara bibiyar bankunan kasar waje domin binciken Gwamnatin Jonathan. Wannan ya sa Goodluck Jonathan ya fito ya ce bai da dukiya a waje.
Tsohon Minista Richard Akinjide ya bar Duniya ya na da shekaru 88 dazu nan. Akinjide ya rike Minista tsakanin 1960 zuwa 1970, ‘Diyarsa ma ta taba yin Minista.
Aliko Dangote, Atiku Abubakar da Dr. Goodluck Jonathan sun yi wa Buhari ta’aziyyar Abba Kyari jiya. Atiku Abubakar da Aliko Dangote sun yi magana ta Tuwita.
Ministar kudi Ngozi Okonjo Iweala ta nunawa Gwamnati Najeriya yadda ake taimakon Talakawa. Tsohuwar Ministar kudi ta yi tsokacin kan yadda Ruwanda ke taimako.
An samu dimuwa a jihar Bayelsa cikin jam'iyyu biyu abokan adawad juna. Shugaban kasa Muhammadu Buhari ne kuwa ya jawo wannan dimuwar tsakanin jam'iyyar APC da P
Wani tsohon Jakadan kasar Amurka a Najeriya, John Campbell ya zargi Jonathan da murde zaben 2011. Amma wani Hadiman Jonathan ya maidawa John Campbell raddi.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Goodluck Jonathan ya musanta karbar kyautar naira miliyan 300 daga hannun jam’iyyar APC reshen jahar Bayelsa da tsohon zababben
Goodluck Jonathan
Samu kari