Goodluck Jonathan
A jiya ne Kungiyar ECOWAS ta nada tsohon Shugaban Najeriya, Goodluck Jonathan a matsayin Jakada. Goodluck Ebele Jonathan zai kawo zaman lafiya a kasar Mali.
Tsohuwar ministar, wacce yanzu ke aiki da wata hukumar lafiya ta duniya, ta bayyana yadda ta rike tare da jan akalar al'amuran da suka shafi gina tattalin arzik
Sambo Dasuki ya jaddada cewa bai taba cin amanar Jonathan ba, amma dai ya san cewa ya taba shiga cikin yunkurin hadakar jam'iyyun hamayya gabanin zaben 2011.
Wani Alkali ya karbe gidajen Ma’ajin Jonathan da ake zargi da laifin satar kudi. EFCC ta roki karbe dukiyar sata daga hannun tsohuwar Shugabar hukumar NSITF.
Kakakin Kungiyar ECOWAS ya ce za su marawa takarar Ngozi Okonjo-Iweala a Kungiyar WTO. Hakan ya sa Najeriya ta na kara samun darewa a kan kujerar WTO a Duniya.
Hukumar EFCC ta gangara zuwa kotun daukaka kara bayan Sanata Oduah ta sha a kotun tarayya. EFCC ta ce na ta ji dadin nasarar da Sanata Oduah ta samu a kotu ba.
Tsohon Shugaban kasa Goodluck Jonathan ya yi wa al’ummar Musulmai addu’ar barka da sallah. Shugaba Goodluck Jonathan ya yi sammakon aika wannan sako ne a jiya.
Da ya ke zartar da hukunci ranar Alhamis, alkalin kotun, Lorna Schofield, ya ce bukatar gwamnatin Najeriya ta cimma dukkan bukatun da shari'a ke bukata. Amma, k
Jonathan ya bayyana haka ne a ranar Lahadi, 10 ga watan Mayu yayin da gwamnan jahar Bayelsa, Duoye Diri ya rantsar da shuwagabannin jam’iyyar PDP a Yenagoa.
Goodluck Jonathan
Samu kari