Goodluck Jonathan
Da alamu dai rikicin Mali zai sa Muhammadu Buhari da Shugabannin Afrika su kai ziyarar musamman. Goodluck Jonathan ya ce akwai yiwuwar Buhai ya bar Najeriya.
Goodluck Jonathan ya yi jawabi a fili game da yadda dangantakatarsa da Shugaba Buhari ta ke. Jonathan ya yabi Shugaban kasa Buhari duk da ya ba shi kashi a 2015
Kungiyar ECOWAS ta yanke shawarar shiga rikicin kasar Mali bayan al'amura sun kara dagulewa a 'yan kwanakin baya bayan nan sakamakon kashe wasu masu zanga-zanga
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shiga ganawa da tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan a fadarsa da ke Abuja. Zuwa yanzu ba a san mai suke tattaunawa ba.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ajiye banbancin akida ta siyasa a gefe, ya sanya wa filin jirgin kasa na Agbor, sunan tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan.
A jiya ne Kungiyar ECOWAS ta nada tsohon Shugaban Najeriya, Goodluck Jonathan a matsayin Jakada. Goodluck Ebele Jonathan zai kawo zaman lafiya a kasar Mali.
Tsohuwar ministar, wacce yanzu ke aiki da wata hukumar lafiya ta duniya, ta bayyana yadda ta rike tare da jan akalar al'amuran da suka shafi gina tattalin arzik
Sambo Dasuki ya jaddada cewa bai taba cin amanar Jonathan ba, amma dai ya san cewa ya taba shiga cikin yunkurin hadakar jam'iyyun hamayya gabanin zaben 2011.
Wani Alkali ya karbe gidajen Ma’ajin Jonathan da ake zargi da laifin satar kudi. EFCC ta roki karbe dukiyar sata daga hannun tsohuwar Shugabar hukumar NSITF.
Goodluck Jonathan
Samu kari