Jihar Gombe
Daruruwan magoya bayan jam'iyyar APC da PDP, NNPP sun sauya sheka zuwa jam'iyyar Nasir El Rufa'i a jihar Gombe. SDP ta ce za ta cigaba da karbar masu sauya sheka.
Gwamnonin kasar nan sun yi ganawar sirri da babban hafsan tsaro, Janar Christopher Musa saboda karuwar salwantar da rayuka da Yan ta'adda ke yi a Najeriya.
Sarakunan Arewa da suka hada da Gombe, Bauchi, da sarkin Daura sun nada Ado Doguwa, MA Abubakar, Anas Adamu Muhammad, Sani A A Haruna sarautar gargajiya.
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da mutuwar mutum 5, wasu da dama sun jikka da wata babbar mota ta tattake mutaje a wurin taron bikin ista a jihar Gombe.
Hukumar NiMet ta bayyana cewa za a buga zafi mai mai tsanani a wasu jihohin Arewa 18. Yanayin zai hada da Kano, Gombe, Jigawa, Benue da birnin tarayya Abuja.
Sanatoci da 'yan majalisun Arewa maso Gabas sun koka cewa an ware su a shirin noma na SAPZ da gwamnatin Tinubu za ta kashe Dala miliyan 530 domin shi.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Yahya Harun ya rasu a jihar Gombe. Malamin ne limamin barikin 'yan sanda a jihar kuma shugaban daliban jami'ar Madina.
Rundunar ‘yan sanda a Gombe ta nesanta kanta daga zargin malamin Musulunci, Sheikh Adam Muhammad Albany kan kisan wani matashi a azumin watan Ramadan.
Shugaban ƙungiyar gwamnonin Arewa kuma gwamnan Gombe, Muhammad Inuwa Yahayaya mika sakon ta'aziyya bisa rasuwar Malam Idris Abdul'Aziz Dutsen Tanshi.
Jihar Gombe
Samu kari