Jihar Gombe
Hukumar NiMet ta hasashen cewa za a yi ruwan sama mai karfi hade da tsawa daga Juma’a zuwa Lahadi a jihohin Arewa da Arewa ta Tsakiya a Najeriya.
Tsohon minista a Najeriya, Farfesa Isa Ali Pantami ya yaba da kyawawan halayen marigayi Muhammadu Buhari inda ya ce sun zauna da shi na tsawon shekaru 24.
Al'umma sun fito a jiihohin Arewa da dama domin jimamin rasuwar shugaba Muhammadu Buhari. An yi sallar gawa daga nesa wa Buhari a Gombe da jihar Filato.
Mataimakiyar shugaban majalisar dinkin duniya, Amina Mohammed ta yi ta'aziyyar rasuwar shugaba Muhammadu Buhari. Ta ce Buhari ya shiga siyasa don kishin kasa.
Daruruwan mutane sun yi wa shugaba Muhammadu Buhari sallar gawa daga nesa da ake cewa salatul gha'ib a jihar Gombe. An yi sallar ne a unguwar Pantami.
An yi taron hadakar 'yan adawa karkashin ADC a jihar Gombe. 'Yan siyasa a PDP da APC sun shiga tafiyar hadaka a yayin taron da ADC ta ce ta shirya kayar da APC.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umar a Zulum ya ƙaryata cewa zai bar APC zuwa ADC yana cewa makircin 'yan siyasa ne da ke neman tayar da kura ba.
Jam'iyyar PDP na ƙara fuskantar rugujewa yayin da tsohon shugaban kwamitin sulun jam'iyya, AVM Shehu ya tattara kayansa ya koma jam'iyyar haɗaka watau ADC.
Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje 171 a Gombe, ta kashe mutane 4; SEMA ta bukaci mutane su kauracewa sare itatuwa ko zubar da shara a magudanun ruwa.
Jihar Gombe
Samu kari