Jihar Gombe
Gwamnatin jihar Gombe ta karyata zargin shugaban SDP na jihar Gombe da ya ce gwamna Inuwa Yahaya ya nemi ya zabga masa mari a filin jirgin sama da suka hadu.
Kungiƴar malaman tsangaya ta jihar Gombe ta bai wa Gwamna Muhammed Inuwa Yahaya lambar yabo ta Khadimul Qur'an saboda hidimar da yake wa Alkur'ani.
Gwamnatin Bola Ahmad Tinubu ta bayyana karbe ragamar tafiyar da asibitin kwararru na jihar Gombe da ke garin Kumo domin ci gaba da samar da ayyuka na gari.
Babbar jam'iyar adawa watau PDP ta yi ikirarin cewa tallafin Ramadan da gwamnatin Gombe ke rabawa ba nata ba ne, gwamnatin tarayya ce ta aiko a rabawa jama'a.
Dokar hana zirga-zirga a Gombe daga 12:00 na dare zuwa 5:00 na asuba na hana bata-gari aikata laifuffuka. Kwamishinan 'yan sandan jihar ya yi karin bayani.
Tsohon minista, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami ya tura sakon ta'azziya ga iyalai da yan uwan marigayi Sheikh Sa'idu Hassan Jingir da ya rasu a yau Alhamis.
Tsohon gwamnan jihar Gombe, Sanata Danjuma Goje ya raba keken dinki da Naira miliyan 14 ga mutane 700 a mazabarsa ta Gombe ta Tsakiya a ranar Laraba.
Sheikh Usman Muhammad Al-Juzuri ya ambaci wasu ayyukan alheri da ya kamata kowane Musulmi ya yi a Ramadan. Ya ambaci Karatun Kur'ani, ciyar da mai azumi.
Kungiyar 'Arewa Consultative Forum' ta ce samar da hukumomin raya shiyyoyin Arewa maso Gabas da Yamma za su tallafa wajen ceto yankin daga durkushewa.
Jihar Gombe
Samu kari