Tsadar Mai
Tsohon daraktan hukumar DSS, Mike Ejiofor ya yi martani kan zanga-zanga a lokacin mulkin Goodluck Jonathan da kuma wanda za a yi yanzu kan halin kunci.
Gwamnatin jihar Kano ta kira ganawa domin gano dalilin tsadar burodi a fadin jihar bayan hukumar korafe korafe ta karbi kukan jama'ar gari kan tsadar.
Kungiyar gwamnonin APC ta ce babu dalilin yin zanga-zanga a dai-dai wannan lokaci inda ta ce ba ta san musabbabin hakan ba tare da kiran a zauna a teburin sulhu.
Gwamnatin Legas ta bayyana fargabar masu zanga-zanga za su iya jawo tashe-tashen hankula da zai salwantar da rayuka da dukiyoyin mazauna cikinta.
Hukumar NOA ta ce ta gano bayanan wadanda ke daukar nauyin matasa su gudanar da zanga-zangar adawa da gwamnatin Shugaba Tinubu kan matsin tattalin arziki.
Mambobin Majalisar Wakilai a Najeriya sun zaftare albashinsu da 50% domin tallafawa al'umma yayin da mutane ke cikin mawuyacin hali na tsadar rayuwa a kasar.
Fitaccen malamin addinin musulunci, Farfesa Ibrahim Maqari ya ce ya na mamakin malaman da ke haramta zanga-zanga a addininance, ya ce babu hadin fatawar da addini.
Ooni na Ife a jihar Osun, Oba Adeyeye Ogunwusi ya dauki mataki kan 'yan kasuwa a Ile-Ife inda ya haramta duk wasu kungiyoyi da ake zargin da kara farashi.
Yayin da 'yan Najeriya ke kukan yunwa, ministan noma da samar da abinci, Abubakar kyari ya bayyana ranar karyewar farashin abinci, inda ya ce saura kwanaki 180.
Tsadar Mai
Samu kari