Tsadar Mai
Senegal ta shiga sahun kasashe masu arzikin man fetur bayan da kamfanin Woodside Energy na Australiya ya sanar da fara aikin hakar man a kasar da ke yammacin Afirka.
Fitaccen mai amfani da kafar sadarwa, Reno Omokri ya soki Bola Tinubu kan rattaba hannu a dokar sauya taken Najeriya inda ya ce an tafka babban kuskure.
Aliko Dangote ya sanar da cewa zuwa karshen shekarar 2025 duka motocinsu da ke kamfanin siminti za su koma amfani da gas domin rage dogaro da fetur.
Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta Najeriya (NAFDAC) ta gargadi masu ta’ammali da man kara hasken fata mai matukar illa, Caro White.
Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya a gwamnatin Muhammadu Buhari, Babachir Lawal ya soki salon mulkin Bola Tinubu inda ya ce hawansa ke da wuya komai ya lalace.
Alhaji Aliko Dangote ya ce matatarsa za ta wadatar da Nahiyar Afirka da mai nan da watan Yuni da zamu shiga yayin da ƴan Najeriya ke fama da wahalar da mai.
Cibiyar kididdiga ta kasa (NBS) ta bayyana yadda farashin kayayyaki ya haura sama a watan Afrilu duk da cewa farashin dala ya sauka a watan sosai.
Gwamnatin jihar Anambra ta sha alwashin rufe gidajen mai da ke kara farashi da kuma cakuda mai da wasu abubuwa hade da sauya yanayin lita domin samun riba.
Ministan kasafi da tsare-tsare, Atiku Bagudu ya yabawa Shugaba Bola Tinubu kan namijin kokari da ta yi wurin cire tallafin mai da ya kamata a cire tsawon shekaru.
Tsadar Mai
Samu kari