Wahalar man fetur a Najeriya
Wata tankar dakon man fetur ta fashe jim kaɗan bayan ta yi hatsari a jihar Ondo, lamarin ya yi ajalin wata mai juna biyu, kananan yara uku da wasu sama da 15.
Gwamna Charles Chukwuma Soludo ya yi bayanin abin da Gwamnoni su ka tattauna a Aso Rock, ya bada misalin yadda ya rage barnar kudi da shawarar da aka kawo a NEC
Kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN), ta shawarci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu dangane da rabon kayan tallafin da yake shirin yi. CAN ta ce yana da kyau ya.
Gani Adams, wanda babban mai fada a ji kuma basarake ne a kasar Yarabawa, ya caccaki shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu dangane da cire tallafin man fetur da ya.
Majalisar Tattalin Arziki (NEC) ta ce ko wace jiha za ta raba kudaden cire tallafin mai da Shugaba Tinubu ga al'ummarsu da hanyar amfani da rijistar jama'a.
Cibiyar Koyar da Fasahar Sufuri a Najeriya ta bayyana shirin ta na mayar wa mutane motocinsu amfani da Gas madadin man fetur ganin yadda farashin man ya yi sama
FAAC zai yi rabon kusan Naira Tiriliyan 2 idan ya zauna a Yuli. A sanadiyyar watsi da biyan tallafin man fetur da gwamnatin tarayya tayi, baitul-mali ya cika
Tsarin rabon naira 8,000 na daga cikin abubuwan da Tinubu ya kawo domin ragewa 'yan kasa radadin da suke ciki. Mun tattaro muku rukunin abubuwa 5 da mutum zai.
Kungiyar dillalan man fetur ta Najeriya (IPMAN), ta ce babban abinda ya janyo tashin gwauron zabi da man fetur ya yi shi ne tsadar dalar Amurka. Kungiyar ta.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari