Wahalar man fetur a Najeriya
Shugaban Najeriya Bola Tinubu, ya janye batun raba N8000 a wata, dole za a sake duba tsarin da ya yi niyyar kawowa domin rage radadin janye tallafin fetur.
Tsohon shugaban ma'aikatan jihar Imo, Uche Nwosu ya shawarci Bola Tinubu akan rabon kudaden tallafi inda ya ce ya kamata kudin su kai N30,000, don isa ga kowa.
Kamfanin mai a Najeriya, NNPC ya bayyana cewa tashin farashin man ya faru ne dalilin 'yan kasuwa ba wai don rashin wadataccen mai din ba ne kamar yadda ake zato
An ga motoci na kama gabansu daga gidan man kamfanin mai na ƙasa NNPCL da ke Hotoro a cikin garin Kano bayan samun labarin farashin litar mai ta ƙara tsada.
Mutane sun fara dawowa daga rakiyar Shugaba Bola Tinubu kan tashin fetur. A Twitter irinsu Sani Waspapping da Kwamred Abiyos Roni su na ta zazzagawa APC masifa.
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa nan ba da jimawa ba farashin mai zai karye yayin da dillalan man fetur suka fara shigo da man cikin Najeriya don wadatuwar shi
Yanzu muke samun labarin yadda gwamnan jihar Imo ya kara N10k kan albashin ma'aikatan jiharsa domin rage musu radadin abin da ke faruwa na tsadar man fetur.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya caccaki Shugaba Tinubu kan tsarin da ya dauko na raba kudade don rage radadin cire tallafin man fetur da a ka yi a kasar
Tsohon sanatan Kaduna ya yi martani kan tallafin N8,000 da Tinubu zai bayar inda ya ce kafin 'yan Najeriya su karbi kudin ya kamata su yi addu'a don kariya.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari