Wahalar man fetur a Najeriya
Hukumar IMF ta nuna damuwa kan yadda Shugaba Bola Tinubu ya dawo da tallafin mai a boye inda ta ce hakan asara kawai zai jawowa Najeriya na biliyoyi.
Hukumar kare afkuwar hadurra ta kasa (FRSC) ta gargadi masu ababen hawa kan daukar fetur a cikin jarkoki idan suna tafiya. Hukumar ta ce hakan zai haddasa gobara.
Gwamnatin Tarayya ta shirya sake binciken ikirarin kamfanin mai na NNPCL game da bashin N2.8trn na tallafi da ya ke bin gwamnatin tun kafin cire tallafin mai.
Gwamnatin tarayya ta ce za ta sayar da rijiyoyin mai 17 a yayin sabunta lasisin rijiyoyin na 2024. SGwamnatin ta ce 'yan kasuwa ne kadai zata sayarwa rijiyoyin.
Kamfanin man fetur na Najeriya (NNPC) ya ce ya tanadi mai lita biliyan 1.5 domin wadatar da al'ummar Najeriya. Jami'in yada labaran kamfanin ne ya bada sanarwar.
Sarkin Musulmi Alhaji Abubakar Sa'ad III na shawarci yan Najeriya su ci gaba da taya shugabanninsu da addu'a domin warware matsalolin da ake fuskanta.
Kwamishinan ruwa na jihar Gombe ya yi alkawarin magance matsalar ruwa a jihar zuwa ranar Asabar. Hakan na zuwa ne bayan rashin ruwa ya yi katutu a garin.
Hukumar tsaron farar hula ta NSCDC ta tabbatar da cafke masu safarar man fetur daga jihar zuwa Katsina.Ta kama litar mai dubu ashirin, kuma ta mayar da su gidan mai.
Mataimakin shugaban kasa Sanata Kashim Shettima ya ce 'yan Najeriya za su ga amfanin cire tallafin mai nan kusa. Ya bayyan haka ne jiya Alhamis a Abuja
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari