Wahalar man fetur a Najeriya
Gwamnati ta ce ana sa ran manyan motocin dakon mai guda 200 za su dinga loda fetur kullum daga matatar mai ta Fatakwal mai karfin tace ganga 600,000 kullum.
A wannan labarin, za ku ji cewa fadar shugaban kasa ta bayyana cewa an kammala shirye-shiryen sayar da matatun mai huɗu mallakar gwamnati domin kara tace mai.
Matatar man Alhaji Aliko Dangote ta rage farashin man fetur ga yan kasuwa domin saukaka musu daga N990 da ta sanar a farkon watan Nuwamba zuwa N970.
Kotun Koli da ke zamanta a birnin Abuja ta yi fatali da korafin da gwamnoni 36 suka shigar kan neman bahasi game da kudin gas tun daga shekarar 1999.
A wannan labarin, za ku ji cewa kwamitin da gwamnatin Jigawa ta kafa kan tankar fetur da ta fadi a jihar tare da lakume rayukan daruruwan jama’a.
Attajirin da ya fi kowa kudi a Afirka yana neman kudade yayin da yake shirin kawo karshen dogaron da kasar ke yi kan shigo da fetur daga kasashen waje.
An cimma matsaya tsakanin kungiyar dillalan man fetur na kasa (IPMAN) da matatar man fetur ta Dangote, an cimma yarjejeniyar samar da mai ga yan kasa.
Nigeria na fama da matsalolin da suka jefa 'yan kasar musamman talaka a cikin mawuyacin hali. Kadan daga matsalolin akwai lalacewar wuta, tsadar fetur da tsaro.
Wata tanka makare da iskar gas ta kife a jihar Katsina, inda ta aka ga wuta ya na tashi bayan fankar ta fashe tare da kamawa da wuta wanda ya jawo asara.
Wahalar man fetur a Najeriya
Samu kari