Labaran kasashen waje
Yanzu muke samun labarin yadda sojojin Nijar suka yi sabbin nade-nade don tabbatar da tunkarar sojojin ECOWAS da ake tunanin tura musu nan ba da jimawa ba.
Sanatocin Najeriya sun bayyana cewa, ba za su amince a tura sojojin kasar zuwa Nijar don yakar wannan lamari da ya faru na tabbatar da an yaki sojojin kasar ba.
Hambararren shugaban jamhuriyar Nijar, Muhammed Bazoum, ya roki ƙasar Amurka da sauran kasashen duniya karsu bari juyin mulkin da aka masa ya kai ga nasara.
Justin Trudeau, Farai Ministan Canada ya rabu da matarsa, Sophie, bayan sun shafe shekaru 18 suna zaman aure. Trudeau ya sanar da hakan a shafinsa na Instagram.
Manyan hafsoshin tsaron kasashen yammacin Afirka na gana wa yanzu haka a hedkwatar tsaron Najeriya da ke birnin tarayya Abuja kan batun juyin mulkin Nijar.
An nunawa Bola Tinubu amfani da ƙarfin soja wajen dawo da farar hula a Nijar zai jawo masifa. Idan tarzoma ta tashi a Jamhuriyyar, ‘yan gudun hijira za su shigo
Faransa ta sanar da cewa za ta tura jiragen sama su kwashe yan kasarta da sauran kasashen Turai daga Nijar. Hakan na zuwa ne bayan juyin mulki da soji suka yi.
Wata ƴar Najeriya mai dubara ta koma tallar ruwan roba bayan ta yi hijira xuwa nahiyar Turai. Masu amfani da yanar gizo sun yi sharhi sosai akan bidiyonta.
Za a ji Amurka ta jinjinawa Najeriya, tana marawa ECOWAS baya. Matsayarta bayan juyin mulki ita ce zababbiyar gwamnati ta koma mulki a kasar jamhuriyyar Nijar.
Labaran kasashen waje
Samu kari