Yaki da ta'addanci a Najeriya
Bama bamai sun tashi a jihar Zamfara. Wannan ne karo na 3 da bam ke tashi a jihar. Ana zargin yan ta'adda sun dasa su a kan titunna 3 a jihar a cikin makon guda.
Wani matashin mai tsaron gona ya yi karfin hali. Sule Gende ya hada kai da abokansa don a sace shi. Ya nemi a biyasu miliyoyin Naira a matsayin fansa.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya yi zargin cewa akwai mutanen da ba su son rikicin Boko Haram da ya addabi Arewa maso Gabas, ya kare.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan ta'addan da ke tayar da kayar baya. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda guda 135 a cikin sati daya a sassan kasar nan.
Dakarun rundunar sojin Operation Haɗin Kai tare da haɗin guiwar ƴan banga sun hallaka kwamandan Boko Haram, Abu Shekau da wasu ƴan ta'adda 4 a Yobe.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani ya ce gwamnatinsa ta yi doguwar tattaunawa da ƴan bindiga kafin su tuba su ajiye makamansu a yankin Birnin Gwari.
Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani ya ce ko sisin kwabo na gwamnati ba su yi ciwo ba wajen jawo hankalin ƴan bindigar da suka ajiye makamao a jihar ba.
Za a ji cewa tsohon shugaban kasar nan, Janar Yakubu Gowon mai ritaya ya bayyana damuwa a kan yadda Arewa ke fama da kalubale iri-iri, musamman rashin tsaro.
Barista Abdu Bulama Bukarti ya caccaki gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sakkwato bisa zargin sahalewa mutanensa su ci zarafin matashiyar da ta nemi a kau da rashin tsaro.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari