Yaki da ta'addanci a Najeriya
Gwamnatin tarayya za ta koma kotu domin ci gaba da shari'a da akalla mutane 300 bisa zargin cewa su na da hannu a cikin ta'addanci da ya addabi kasa.
Kungiyar masu kishin kasa da kokarin tabbatar da cigaba ta karyata kasungurmin dan ta'adda, Bello Turji bayan kalaman da ke dangantaka Bello Matawalle da ta'addanci.
Ƙungiyar Ohanaeze Ndigbo ta tabbatar da cewa ba za a taba samun zaman lafiya da cigaba a Najeriya matukar ana cigaba da waresu da musu rashin adalci.
Dubun wani barawo ta cika yayin da jami'an 'yan sanda su ka yi ram da shi a jihar Kaduna. bayan an yi kururuwar sata ga 'yan sanda, inda aka kama shi da makullai.
Bishof a cocin Anglican Diocese da ke Owo a jihar Ondo, Rabaran Stephen Fagbemi ya bi jerin malaman addini da su ka bawa shugaba Tinubu shawara ka halin da ake ciki.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas ya miƙa sakon ta'aziyya ga iyalan basarake kauyen Chachangi a ƙaramar hukumar Takum wanda ƴan bindiga suka kashe.
Hukumar dakarun haɗin guiwa na sojoji ta bayyana cewa, aƙalla mayakan Boko Haram 263 ne suka miƙa wuya tare da tuba a cikin sati daya a jamhuriyar Kamaru.
Gwamnatin Mai Mala Buni ta roki al'umar jihar Yobe da su guji shiga zanga-zangar gama gari da wasu ke kokarin haɗawa a kasar nan saboda matsin tattalin arziki.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta bayyana nasarar damke wasu mutane hudu da ke tattara bayanan sirri kan jama'a su na mikawa masu garkuwa da mutane.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari