Yaki da ta'addanci a Najeriya
Wani sanannen ɗattijon kasa daga Arewa, Alhaji Dabo Sambo ya bayyana cewa ba abin da ya fi ci wa ƴan Najeriya tuwo a kwarya kamar matsalar tsaro, ya gargaɗi Tinubu.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar III ya yi kira ga 'yan Najeriya da su dage kan yin addu'o'i game da matsalolin tsaro da sauransu a Najeriya.
Za a ji yadda jami'an tsaron farin kaya na DSS sun yi aikin hadin gwiwa da rundunar sojin Najeriya a kan yan ta'addan da Dogo Gide ya gayyato daga Zamfara zuwa Neja.
Laftanar Janar Oluyede, shugaban sojojin kasan Najeriya, ya koma Benue bayan kisan sama da mutum 300. An ce zai jagoranci dakarun da za su dawo da doka da oda.
Bidiyon Sheikh Yabo dauke da bindiga yayin da yake wa’azi a Sokoto ya tayar da kura, inda wasu ke goyon bayansa, yayin da wasu kuma ke ganin rashin dacewar hakan.
Aƙalla mutum 43 aka kashe a hare-haren da 'yan bindiga suka kai Gwer da Apa a jihar Benue. Maharan sun kai farmaki da dare, inda suka buɗe wuta a garuruwan.
Rahotanni sun nuna cewa jirgin yakin rundunar sojin Najeriya ya sake yin kuskuren sakin wuta kan ƴan banga a ƙaramar hukumar Maru ta jihar Zamfara.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban soji na jamhuriyyar Nijar ya lissafo kasashen dake hada kai da Najeriya wajen hana ta zaman lafiya tun bayan juyin mulki.
Gwamnatin Najeriya ta dakatar da ayyukan kungiyar agaji ta duniya mai suna INSO kan zargin alaka da Boko Haram. INSO ta ce tana shirye ta tattauna da Najeriya.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari