Yaki da ta'addanci a Najeriya
Za a ji Gwamna Babagana Zulum ya gana da Tinubu a Abuja kan tsaro, ya ce ba zai bari Boko Haram da ISWAP su mamaye kowace ƙaramar hukuma a Borno ba.
A labarin nan, za a ji cewa dan kunar bakin wake ya kashe kansa a lokacin da ya so shiga Barikin Abacha, Abuja, ya jikkata wasu a yayin da bam dinsa ya fashe.
Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da tashin wani abu da ka iya zama bam a tashar mota da kusa da barikin sojoji na Magadishu a Babban Birnin Tarayya Abuja.
Ministan tsaro, Badaru Abubakar ya bayyana cewa umarnin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ƴa bayyane yake, a dawo da zaman lafiya a wannak shekara ta 2025.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan ta'addan ISWAP/Boko Haram a jihar Borno. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda masu yawa bayan an yi dauki ba dadi.
Gwamnan Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum ya bayyana cewa akwai ƴan siyasa, sojoji da fararen hula da ke haɗa kai da Boko Haram wajen tayar da zaune tsaye.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun kaddanar da hare-hare a kauyukan jihar Benuwai da ke Arewa ta Tsakiya, sun yi ajalin tsohon shugaban PDP na mazaɓa da wasu mutum 3.
A wannan labarin, za ku ji DSS ta cafke mutum 4 da ake zargi da ta’addanci da garkuwa da mutane a Sakkwato da Abuja yayin tantance maniyyata Hajji.
A wannan labarin, za ku ji yan sandan Kano sun ceto wata mata da aka sace a Minjibir, sun harbe wasu masu garkuwa, sun kama wasu a dajin Garki, a jihar Jigawa.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari