Femi Gbajabiamila
Shugaban Majalisa ya roki Amurka ta kawowa Najeriya dauki na ganin bayan masu tada kafar baya tare da kawo karshen matsalar tsaron da ke damun kasar.
‘Yan Majalisar Najeriya sun kara hurowa Hafsun Sojoji wuta ta ce su yi murabus ko a tsige su ganin yadda ake kashe Bayin Allah dare da rana.
Ahmad Lawan ya ja kunnen MDAs a game da mika rahoton binciken kudinsu na bara. Shugaban majalisar ya nunawa ma’aikatu su na da damar hana su kasafin kudin bana.
Buhari ya na neman cin wani danyen bashi daga kasar waje bayan ya gabatar da bukatar karbo bashin kudi na Dala biliyan $22.8 a Majalisa jiya, wanda za a biya daga baya.
Mambobin majalisar wakilai a ranar Talata, 4 ga watan Fabrairu sun yi watsi da wata bukata na kwaso yan Najeriya da ake zargin sun shiga halin matsi a kasar China biyo bayan barkewar cutar Coronavirus.
‘Yan Majalisar Najeriya su na neman hukunta wasu Ma’aikatu da hukumomin Gwamnatin Tarayya a dalilin kin amsa gayyatar da aka yi masu domin gudanar da bincike.
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya kebe tare da shugaban majalisar dattijai, Sanata Ahmed Lawan, da takwaransa na majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila. Har lokacin wallafa wannan rahoto suna cikin ganawar sirri a fadar shugaban
Ashe karin VAT ba zai wani taba Talakan Najeriya ba inji Sanatocin kasar. Karin harajin VAT na 2.5% bai shafi kayan da mafi yawan ‘Yan Najeriya su ke saye ba.
Hon. Abdulmumin Jibrin ya fara shirin tattaro kayan yaki domin shirya zabe mai zuwa. Amma ya ce ba zai je kotu ba bayan ya sha kashi a zaben Kano.
Femi Gbajabiamila
Samu kari