Femi Gbajabiamila
Majalisar wakilai ta na kokarin ceto jami’in da ya caccaki Janar Tukuru Buratai. ‘Yan majalisa ta sun ce babu dalilin kama Sojan saboda ya soki shugabanninsa.
Majalia za ta binciki shirin ciyar da yan makarantun Gwamnatin Firamare. ‘Yan Majalisa za su yi bincike a kan ‘ci da ‘yaran makaranta’ da ake yi a gwamnatin APC
Dazu Orji Kalu ya gabatar da kudirin gyara gidajen yarin Najeriya. ‘Dan Majalisar ya sha alwashin fito da wadanda ke gidajen yari bayan zaman kurkukun da ya yi.
Shugabannin majalisar dokokin tarayya da shugaban kasa Muhammadu Buhari sun kammala yarjejeniyar tsayar da karin kudin wutar lantarki da zai fara a watan Yuli.
Da alamu a taron NEC, shugaba Buhari da wasu sun kunyata tsohon Shugaban APC, Victor Giadom. Shugaban Jam’iyya bai samu damar magana a zaman NEC din aka yi ba.
Wani ‘Dan Majalisa ya nada Mutane 79 a matsayin Hadimai a Najeriya. ‘Dan Majalisar Tarayya na Kaduna ya nada Hadimai fiye da 70 su a matsayin masu bada shawara
Majalisar dattawa ta fadi dalilin da ya sa Boko Haram ta ke galaba a kan Najeriya. Ahmad Lawan yavce siyasa ce ta sa aka gaza kawo karshen matsalar rashin tsaro
‘Dan Majalisar Najeriya ya yi barazanar murabus saboda rashin tsaro. Vivtor Mela ya ce zaii ajiye kujerar Majalisa nan da wata 2 idan aka cigaba da kashe Jama'a
Hon. Gudaji Kazaure ya yi magana game da Coronavirus, ya soki Gwamnatin kasa, ya ce a maida hankali wajen maganin kashe-kashe kamar yadda aka damu da COVID-19.
Femi Gbajabiamila
Samu kari