Femi Gbajabiamila
Shugabannin majalisar dokokin tarayya da shugaban kasa Muhammadu Buhari sun kammala yarjejeniyar tsayar da karin kudin wutar lantarki da zai fara a watan Yuli.
Da alamu a taron NEC, shugaba Buhari da wasu sun kunyata tsohon Shugaban APC, Victor Giadom. Shugaban Jam’iyya bai samu damar magana a zaman NEC din aka yi ba.
Wani ‘Dan Majalisa ya nada Mutane 79 a matsayin Hadimai a Najeriya. ‘Dan Majalisar Tarayya na Kaduna ya nada Hadimai fiye da 70 su a matsayin masu bada shawara
Majalisar dattawa ta fadi dalilin da ya sa Boko Haram ta ke galaba a kan Najeriya. Ahmad Lawan yavce siyasa ce ta sa aka gaza kawo karshen matsalar rashin tsaro
‘Dan Majalisar Najeriya ya yi barazanar murabus saboda rashin tsaro. Vivtor Mela ya ce zaii ajiye kujerar Majalisa nan da wata 2 idan aka cigaba da kashe Jama'a
Hon. Gudaji Kazaure ya yi magana game da Coronavirus, ya soki Gwamnatin kasa, ya ce a maida hankali wajen maganin kashe-kashe kamar yadda aka damu da COVID-19.
A jiya Alkalin Kotun Abuja ya ki sakin wani ‘Dan Majalisa da ake tuhuma da badakalar satifiket. A karshe Alkali ya bada belin ‘Dan Majalisar na Kwara a kan N5m
Majalisar Najeriya ta na so a dawo da Sojojin da su ka yi ritaya bakin aiki. ‘Yan Majalisa su na ganin kasar nan ba ta da isassun sojojin da za su yaki ta'adda.
Daga 1999 da aka dawo farar hula a Najeriya zuwa yanzu, mun tattaro maku rahoton adadin kudin da Majalisa, tsofaffin Shugabanni da Jihohin Neja-Delta su ka ci.
Femi Gbajabiamila
Samu kari