Femi Gbajabiamila
‘Yan Majalisar kasa za su binciki wasu kudi da CBN ta bada bashi da ake yi. Majalisar Wakilai za ta binciki sashen kudi na CBN ne a game da bashin COVID-19.
Mun sam labarin adadin sabon bashin da Gwamnatin shugaba Buhari za ta ci a 2021. Da alamu gwamnatin Tarayyar ta na sa ran cin bashin N4.3tr a shekarar badi.
Wasu manyan Yarbawa da ‘Yan siyasa sun fara rokon Ahmad Lawan ya fito takarar Shugaban kasan Najeriya, 2023ce shekarar da za a sake gudanar da zabe a kasa.
‘Yan Majalisa sun fadi dalilin da ya sa shugaba Buhari ba zai kammala titin Abuja zuwa Kaduna a mulkinsa ba wanda kamfanin Julius Berger na kasar Jamus ta ke yi
Wasu Sanatocin Najeriya sun ci mutuncin ‘Jakadan’ da Shugaba Buhari ya tura masu. Yamah Musa ya samu cikas da aka tambaye sa game da gudumuwarsa a Jam'iyya.
Jami’an tsaro sun cika Majalisa bayan an yi wa Ma’aikata ritayar dole. An yi wannan ne domin tsoron fitina daga wasu magoya bayan Mohammed Ataba Sani- Omolori.
Majalisa ta ce Jami’an ‘Yan Sanda da Ma’aikatan Hukumar Neja-Delta sun raba Biliyoyi. Majalisar Dattawan da NDDC su na rikici a kan rabon wannan makudan kudi.
A jiya Alhamis Majalisar Wakilan Tarayya ta gayyaci Jakadan Lebanon domin ya amsa wasu tambayoyi, amma Jakadan na Lebanon yayi watsi da zaman ya yi tafiyarsa.
Watakila rage albashin masu aiki a Majalisar Tarayya bayan mun ji cewa gwamnatin tarayyar Najeriya ta ce sabon albashin Ma’aikatan Majalisa ya sabawa ka’ida.
Femi Gbajabiamila
Samu kari