Femi Gbajabiamila
Sabon sakataren fadar shugaban kasa, Tijjani Umar, ya ce an fara shirin gabatar da kasafin kudin shekarar badi a gaban Majalisa duk da ana fama da COVID-19.
Mun ji cewa ana so a rika dauko Shugabannin tsaro daga kowane bangaren Najeriya. Yanzu haka wannan kudiri ya na gaban Majalisar wakilan tarayya da an dawo aiki.
Majalisa Tarayya za ta soke aikin titin Abuja zuwa Kaduna. ‘Yan Majalisa sun ce idan ba a karkare titin Abuja-Kaduna zuwa shekara mai zuwa ba, za a soke aikin.
Wani ‘Dan Majalisar PDP ya sha alwashin kai Festus Keyamo da shugaban kasa kotu. Hon. K. Chinda ya ce har N20, 000 da za a biya Ma’aikata 774000 haramun ne.
Gwamnatinn tarayya ta sa hannu a yarjejeniyar bashi da hadin-kai 500 da wasu kasashen waje. Takardun gwamnatin kasar a kan bashi sun banbamta da na Majalisa.
Mun fahimci cewa b zai yi wu a aiwatar da duk wadannan aiyuka da kudin rance daga kasashen waje ba. A saboda haka, akwai bukatar mu gimtse yawan da ake kashewa
Majalisa ta ce wasu makudan Tiriliyoyi sun yi dabo daga asusun rarar man Najeriya. Kudin da majalisar ta ke ganin sun bi ruwa sun kai N4,185, 000, 000, 000.
Ana neman shiga tsakanin rikicin da ake yi tsakanin Hukumar FIRS da NIPOST. A nan ne aka ji cewa duk mako Najeriya ta na samun Naira Biliyan 3 daga haraji.
Sakamakon sauya sheka da tsohon kakakin majalisa, Yakubu Dogara ya yi, jam'iyyar PDP ta nemi kakakin majalisar wakilai, Femi da ya sanya kujerarsa a kasuwa.
Femi Gbajabiamila
Samu kari