Femi Gbajabiamila
Muhammadu Buhari ya ce ‘Yan Majalisa su yi hakuri da dokokin da ya ke kai masu. Ana wannan zama ne domin karfafa dankon zumunci tsakanin Buhari da Majalisa.
Majalisa za ta sa kafar wando-daya da MDAs masu kin yin ayyukan da ke cikin kasafin kudinsu. Rt. Hon. Femi Gbajabiamila ya ce yin hakan babban laifi ne a kasa.
Sarkin Argungun zai ba Dr. Ahmad Lawan sarautar Ganuwar kasar Kabi. Amma kafin nan mun ji, Lawan din ya bayyana abin da ya jawo kashe-kashe a bangaren Arewa.
Sabon sakataren fadar shugaban kasa, Tijjani Umar, ya ce an fara shirin gabatar da kasafin kudin shekarar badi a gaban Majalisa duk da ana fama da COVID-19.
Mun ji cewa ana so a rika dauko Shugabannin tsaro daga kowane bangaren Najeriya. Yanzu haka wannan kudiri ya na gaban Majalisar wakilan tarayya da an dawo aiki.
Majalisa Tarayya za ta soke aikin titin Abuja zuwa Kaduna. ‘Yan Majalisa sun ce idan ba a karkare titin Abuja-Kaduna zuwa shekara mai zuwa ba, za a soke aikin.
Wani ‘Dan Majalisar PDP ya sha alwashin kai Festus Keyamo da shugaban kasa kotu. Hon. K. Chinda ya ce har N20, 000 da za a biya Ma’aikata 774000 haramun ne.
Gwamnatinn tarayya ta sa hannu a yarjejeniyar bashi da hadin-kai 500 da wasu kasashen waje. Takardun gwamnatin kasar a kan bashi sun banbamta da na Majalisa.
Mun fahimci cewa b zai yi wu a aiwatar da duk wadannan aiyuka da kudin rance daga kasashen waje ba. A saboda haka, akwai bukatar mu gimtse yawan da ake kashewa
Femi Gbajabiamila
Samu kari