Gwamnatin tarayyar Najeriya
Shugaban kamfanin hada hadar kudin crypto watau Binance ya lissafa sunayen ƴan Majalisar wakilan tarayyar Najeriya 3 da suka nemi cin hancin dala miliyan 150.
Shugaban bankin AfDB, Akinwumi Adesina ya musanta rahotannin da ke yawo a kafafen watsa labarai cewa yana da niyyar neman zama shugaban kasa a zaɓen 2027.
Kungiyar kare hakkin Musulmi a Najeriya watau MURIC ta ja kaunnen gwamnatiɓ tarayya da ya guji kamawa ko muzgunawa tsohon gwamnan jihar Kadun, Nasir El-Rufai.
Dan Majalisar Jibia da Kaita, Hon Sada Soli, ya ce an samu kura-kurai a dokokin sauya fasalin harajin Tinubu, ya ce waɗanda suka shirya kudirin ba su san ƙa'ida ba.
Majalisar wakilan ta fara tafka muhawara kan kudirin dokokin haraji guda huɗu da mai girma shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya gabatar duk da sukar da ake masa.
Majalisar wakilai ta nuna damuwa kan halin rashin tsaro da ake fama da shi a wasu yankunan jihar Borno. Ta bukaci gwamnatin tarayya ta tura karin jami'an tsaro.
Majalisar wakilan tarayya ta bukaci ministan sadarwada hukumar NCC su dakatar da shirin ƙarin kudin kira da sayen data, ta ce akwai bukatar inganta sabis.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya umarci ministocin gwamnatinsa su fito su gaya wa ƴan Najeriya ayyukan da suka yi tun bayan naɗa su a muƙamin.
Kungiyar masana'antu ta Najeriya watau NPA ta soki shirin hukumar kula da tashohin jiragen ruwa NPA na ƙara haraji da kaso 15%, ta ce ba yanzu ya dace ba.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari