Gwamnatin tarayyar Najeriya
Hamshakin attajirin nan dan kasar Amurka, Bill Gates ya bayyana irin hadarin lafiya da iya jawo asarar rayukan kanan yara da ake fuskanta a Arewacin Najeriya.
Jam’iyyar ADC ta soki gwamnatin APC kan zargin shirin Shugaba Bola Tinubu na tsawaita mulkinsa, tana mai cewa wa’adinsa na kundin tsarin mulki zai kare a 2027.
Majalisar Wakilan Tarayya ta bayyana cewa tana goyon bayan tsare-tsaren karbo bashin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu domin bunkasa tattalin arziki.
Ba tare da lambar TIN ba, mai biyan haraji ba zai iya amfani da asusun banki, inshora, asusun fansho, ko asusun zuba jari ba, kuma, zai fuskanci hukunci daga 2026.
Kamfanin NNPC ya samu ₦1.06trn daga ribar PSC tsakanin Janairu–Agusta 2025 amma bai tura kudin rabosan ga FAAC ba, abin da ya jawo tambayoyi kan kudaden shiga.
Kungiyar Malaman Jami'o'i ta Najeriya watau ASUU ta bayyana cewata gaji da gafara sa ba ta ga kaho ba, za ta iya sake shiga yajin aiki a kowane lokaci a kasar nan.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauka a birnin Kaduna da ke Arewa maso Yammacin Najeirya domin halartar daura auren dan Sanata Abdul'Aziz Yari.
Shugaba Bola Tinubu ya kawo ƙarshen dokar ta-baci a Rivers, ya dawo da gwamna Fubara, mataimakiyarsa, kakakin majalisa da sauran shugabannin siyasa kan kujerunsu.
Shugaban hukumar NAHCON da tawagarsa, Farfesa Abdullahi Saleh Pakistan ya nuna damuwa kan biyan kudin hajjin badi ba a kan kari ba, ya bayyana matsalar hakan.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari