Babban kotun tarayya
Dan takarar gwamnan jihar Edo a karkashin inuwar jam'iyyar PDP, Dr. Asue Ighodalo, ya shigar da mukaddashin shugaban APC na jihar kara a gaban kotu.
Hukumar karbar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano ta ce kamen da aka yi wa shugabanta ba zai hana binciken Abdullahi Ganduje ba.
Kungiyar SERAP ta dauki matakin shari'a kan gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da hukumar sadarwa ta kasa (NCC) kan karin kudin kira da data.
Tsohon ministan makamashi, Saleh Mamman na tsaka mao wuya, wanai ɗan canji ya ba da shaida a kansa, ya faɗi yadda suka yi harkallar canjin Daloli na N22bn.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya tabbatar da bin doka inda ya mayar da basarake, Jonathan Paragua Zamuna matsayin sarkin Piriga bayan Nasir El-Rufai ya tube shi.
Hukumar ƴan sandan farin kaya watau DSS ta gurfanar da sanannen ɗan gwagwarnayar nan Mahdi Shehu a gaban kotu, ta tuhume shi da laifukan ta'addanci.
Tsohon hadimin Muhammadu Buhari ya shiga matsala da shugaban kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu, ya kai kararsa kotu kan zargin bata masa suna da kiransa 'dan ta'adda.
Shugaban 'yan ta'addar IPOB, Nnamdi Kanu ya jefo zargi kan dalilan da suka sanya aka cigaba da tsare shi a kurkuku. Kanu ya zargi gwamnati da rashin adalci.
Kungiyar hadin kan Yarbawa ta mika kokenta ga gwamnati a kan yunkurin wasu mutane na samar da kotun shari'ar Musulunci a jihar bisa wasu dalilansu.
Babban kotun tarayya
Samu kari