Babban kotun tarayya
Gwamnatin jihar Kano ta yi magana bayan Kotun Daukaka Kara ta yi hukunci kan rigimar masarauta inda ta shawarci al'umma da su kasance masu bin doka da oda.
Kotu da ke zamanta a Legas ta ce ta na hurumin sauraron tuhume-tuhumen da hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati ta shigar a kan Emefiele.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta kwace wasu kuɗaɗe da ake zargin suna da alaka da tsohon gwamnan Abia, Theodore Orji, ta sa a rufe asusun.
An saki Mubarak Bala, ɗan Najeriyar nan da ya yi suna wajen sukar addini bayan shafe shekara huɗu tsare a gidan yari kan tuhume-tuhumen batanci ga Annabi.
Tsofaffin ma'aikatan CBN da aka kora daga bakin aiki sun garzaya kotu su na kalubalantar yadda babban bankin ya saba doka wajen korarsu ba bisa ka'ida ba.
Wata kotu a Rivers ta ci taran mutanen Wike da suka bukaci gwamna Fubara ya sake gabatar da kasafin kudin 2025. Kotun ta ce a cigaba da aiki da yan majalisa uku.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano ta caccaki tsohon shugaban KASCO a jihar, Bala Inuwa kan zargin ta yi watsi da umarnin kotu kan kadarorinsa.
An samu tsautsayi inda mutane da dama suka samu raunuka kan rigimar shugabancin kananan hukumomi a jihar Edo, inda aka tsige shugabanni guda biyu.
Abubuwa da dama sun ja hankali a fagen siyasar Najeriya a shekarar da ake bankwana da ita, musamman ta fuskar jam'iyyun adawa masu son kwace mulki daga APC.
Babban kotun tarayya
Samu kari