Nade-naden gwamnati
Yanzu nan mu ka ji ‘Yan majalisar wakilan tarayya sun bukaci zama da wasu manyan jami’an gwamnatin tarayya, gayyatar da ak yi zai bada damar yin bincike da kyau
Daga 29 ga watan Mayu zuwa yanzu, Bola Ahmed Tinubu ya tsige wasu daga cikin shugabannin gwamnatin tarayya da ya iske a ofis da Muhammadu Buhari ya bar mulki.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a jiya Talata 5 ga watan Satumba ya yi sabbin nade-nade guda takwas a ma'aikatar birnin Tarayya wanda za su kasance sakatarori.
Bola Tinubu ya nada ministocinsa a ranar 21 ga watan Agusta. A wannan rahoto, mun tattaro ministocin da su ka motsa kasa, su ka fara tsokano hayaniya a ofis.
Bola Ahmed Tinubu ya kusa shafe kwanaki 100 a matsayin shugaban Najeriya a lokacin da Muhammadu Sanusi II ya na cewa an tafiyar da kasa babu masu ilmin tattali.
Ku na da labari Muhammadu Buhari ya yi ta nade-naden mukamai har zuwa lokacin da awanni su ka rage. Tun da Bola Tinubu ya gyara zama a ofis, zai kawo mutanensa.
A lokacin da gwamnatin tarayya ta kafa NASENI, watakila Khalil Suleiman Halilu bai wuce shekara daya a Duniya ba, a yau shi aka nada ya jagoranci wannan hukuma.
Gwamnan Kano ya nada masu bada shawara na musamman da wasu wadanda za su rika taimaka masa a MDAs. Abba Gida Gida ya yi hakan ne domin ya jawo matasa a gwamnati
Ministan kudi, Wale Edun ya shaida cewa za su yi kokari wajen toshe kafofin facaka a gwamnati domin a iya kashe dukiyar al’umma ta hanyoyin da su ka fi dacewa.
Nade-naden gwamnati
Samu kari