Aikin Gwamnatin Najeriya
Gwamnatin tarayya ta karyata ikirarin da Shehu Sani ya yi na cewa ta kori ma'aikatan tarayya da aka dauka aiki da digirin kasar Benin da Togo. Ta yi karin haske.
A rahoton nan kun ji asusun bayar da lamuni na duniya (IMF) ya sake matsayar da ya bayyana a kan manufofin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu kan tattalin aziki.
Fela Durotoye, tsohon hadimin Shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa ya yi aiki a fadar shugaban kasa na tsawon watanni shida ba tare da an biya shi albashi ba.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa za a samu karin kaso 60 na kudaden albashin ma'aikatan tarayya a shekarar 2025 wand ake nufin cewa ma'aikatan za su kashe N6.5trn.
Kamfanin wutar Lantarki na Najeriya (TCN) ya dawo da wutar lantarki zuwa layin 330kV na Ugwuaji-Apir, wanda zai inganta samar da wutar a jihohin Arewa.
Gwamna Abba Kabir Yusuf yayi bayani kan tsarin samar da wutar lantarki a Kano. Za a ji wasu sun nuna sun fara gamsuwa da gwamnatin NNPP da ke mulki.
Bola Tinubu ya karawa kananan Ministoci girma, sababbin ministocin tarayya sun shiga ofis da kafar dama. Akwai kananun ministoci a majalisar da ta kunshi mutane 48.
Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya umarci a gaggauta gyara tashar wutar lantarki, yayin da kamfanin TCN ya gargadi cewa tashar wutar na iya sake lalacewa
Sabon ministan ma’aikatar dabbobi, Alhaji Idi Mukhtar Maiha, ya ce aikin da zai fara aiwatarwa shi ne tabbatar da zamanantar da harkar kiwo a kasar nan.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari