Aikin Gwamnatin Najeriya
A wannan rahoto da muka tattaro, za a ji bankin CBN ya fadi dalilin ma’aikata 1000 na ajiye aiki a Najeriya watanni bayan an maida wasu ofisoshi zuwa Legas.
Jam'iyya mai mulki ta APC ta zargi tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter Obi da yin soki burutsu a kan salon mulkin Bola Tinubu.
Hukumar Kwastam ta Najeriya ta sanar da fara atisayen daukar ma'aikata a rukuni uku: Superintendent Cadre, Inspectorate Cadre, and Customs Assistant Cadre.
Ministan yada labarai da wayar da kan al'umma, Mohammed Idris ya ce ya samar da guraben ayyukan gwamnatin tarayya 30 ga 'yan asalin jihar Neja da dama.
Gwamna Bala Mohammed ya yi ziyarar ba zata sakatariyar jihar Bauchi inda ya rasa manyan ma'aikata ciki har da kwamishinoni. Gwamnan ya gargade su.
Gwamnati ta ce ta na iya bakin kokarinta. Gwamnatin tarayya ta dai-dai ba ne a siyasantar da mutuwar 'yan kasa. Jama'a sun mutu yayin turmutsitsin karbar tallafi.
Gwamnatin tarayya ta waiwayi mutanen jihar Jigawa. An kaddamar da karasa aikin tsohon gwamna, Saminu Turaki. Mutane sama da akalla kusan miliyan 1.5 za su amfana.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya nada mukamai kusan 100 a hukumomin raya tafkin ruwan Najeriya 12 a Kudu da Arewa. Mutane 72 sun samu mukamai a jihohi.
Gwamna Abba Yusuf ya sauke mukarrabai bakwai tare da sauya kwamishinoni wuraren aiki, don inganta ayyukan gwamnati, yayin da yake duba dacewar kowannensu.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari