Aikin Gwamnatin Najeriya
Matan da za su zama ministoci a gwamnatin Bola Tinubu sun hada da Dr. Suwaiba Said Ahmad. Su ne sababbin matan da suka shiga gwamnatin APC mai mulki.
An kafa kwamiti da zai yi aiki a Majalisa ya yi bincike kan yadda aka dauki ayyuka a wasu hukumomi. Za a gabatar da rahoto a zauren majalisa cikin makonni hudu.
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya caccaki tsarin da Bola Tinubu ke bi wajen gudanar da gwamnatin kasar nan, inda ya zarge shi da rashin alkibla.
Jam'iyyun adawa sun ce korar ministoci da Bola Tinubu ya yi a banza ne, PDP ta ce korar ministoci kora kunya ne. LP ta ce Tinubu ya fara korar yunwa kafin ministoci.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya godewa mutum 5 da ya sallama daga matsayin ministoci tare da yi masu fatan alheri a duk harkokin da za su sa a gaba.
Hukumar FIRS ta aika sako ga masu sha'awar nuna bajintarsu a aikin gwamnati da bayar da gudummawa ga ci gaban kasa a matsayin jami'an haraji kan daukar aiki.
Kisan Bala Tsoho Musa, shugaban cibiyar gyaran hali ta Abuja ya jefa al’ummar karamar hukumar Bwari da ma’aikatan cibiyar cikin tashin hankali da jimami.
Gwamnan Ekiti, Biodun Oyebanji, ya karawa wasu hazikan ma’aikatan gwamnati 82 kyautar N42m tare da ba su tabbacin biyan N70,000 a matsayin mafi karancin albashi.
A wannan labarin, gwamnatin Kano ta ce za ta sa ke gina cibiyar bunkasa fasahar zamnai ta 'Digital Indusrtial Park' da aka lalata a lokacin zanga zanga a jihar.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari