Aikin noma
Yawaitar ayyukan ta'addaci sun jawo manoma da dama sun kulle gonakinsu a Arewacin Najeriya wanda hakan yasa masana hasashen samun karancin abinci.
Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya ya bayyana cewa gwamnatinsa ba za ta kara raba tallafin kayan abinci ga mazauna jihar ba. Ya ce kowa ya koma gona.
An yi kyakkyawar hadaka tsakanin gwamnatin tarayya da jihar Enugu inda aka fara noman rogo tare da sarrafa shi zuwa sinadarin man fetur. Yanzu shirin ya yi nisa.
Babban bankin kasa CBN ya bukaci bankunan kasuwanci a jihar Kano da su shiga cikin tsarin nan na bada bashin noma domin bunkasa fannin noma a kasar nan.
Gwamnatin jihar Kebbi ta bayyana cewa ta gano wasu dake yiwa kokarinta zagon kasa. Gwamna Nasir Idris na jihar ne ya yi zargin a garin Zuru yayin bikin Uhola.
Lauya mai rajin kare hakkin dan Adam Femi Falana SAN ya dora laifin zugar da IMF da bankin duniya ke yi ne ya janyo karin kudin wuta a kasar nan.
Ana zargin makiyaya da sanadin mutuwar manoma uku a kananan hukumomi biyu a jihar Benue. Manoma sun kauracewa gonakinsu saboda fargabar kai musu hari
Al'ummar jihar Kwara da dama na nuna farin cikinsu yayin da buhun shinkafa mai nauyin kilogiram 50 ya koma N52,000 zuwa N54,000 daga N80,000 da aka sayar a baya.
An fara samun saukar farashin shinkafa a kasuwannin Arewa cikin sati nan. 'Yan kasuwa da manoma sun jingina saukin da wadatar shinkafar nomar rani da saukar dala
Aikin noma
Samu kari