Yan bindiga
Gwamnan jihar Katsina, Sanata Uba Sani, ya yi magana kan dalilin da y asanya gwamnatinsa ta kawo shirin yin sulhu da 'yan bindiga don samun zaman lafiya.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun hallaka mutane ciki har da jami'an tsaro. Sun kuma yi awon gaba da wasu.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya yi maganganu kan matsalar rashin tsaro. Ya nuna magance matsalar ya fi karfin a tsaya amfani da bindigogi.
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi wa jami'an hukumar NSCDC kwanton bauna a jihar Edo. Miyagun sun kashe jami'ai tare da sace wani dan kasar China.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a jihar Katsina. 'Yan bindigan wadanda suke dauke da makamai sun kashe mutane tare da sace wasu.
Rundunar yan sanda ta cafke wasu mutane guda hudu a jihar Sokoto da ake zargin sun farmaki mataimakin gwamnan jihar da ke dawowa daga ziyarar jaje.
Al'ummomin wasu yankuna a jihohin Imo da Anambra sun koka cewa yan bindiga na tilasta musu biyan kuɗin haraji kafin su birne mamatansu da suka rasa.
Kungiyar 'Zamfara Good Governance Network' ta soki gwamna Dauda Lawal na Zamfara kan cewa zai iya dakile ta'addanci a mako biyu inda ta zarge shi kan makarkashiya
Rundunar ‘yan sandan jihar Kogi ta tabbatar da sace basaraken gargajiya na Bagaji Odo, David Wada, yayin da yake dawowa daga wani taron sarakuna.
Yan bindiga
Samu kari