Yan bindiga
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sha alwashin yin amfani da ilmi domin ganin ya kawo karshen matsalar rashin tsaro da aka dade ana fama da ita a kasar nan.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya shiga ganawar gaggawa da manyan jami'an tsaron kasar a yanzu haka a fadarsa da ke birnin Abuja kan matsalar tsaron birnin.
Sanata Shehu Sani ya ba da labarin wani tsohon shugaban makaranta da yan bindiga suka kama yayin da ya ke kai kudin fansar wani. Shi ma an nemi a kai kudin fansa.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan matsalar rashin tsaron da ta ta addabi kasar nan, shugaban kasar ya ce ba zai huta ba har sai ya ga karshenta.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi magana kan matsalar rashin tsaro ta yan bindiga da masu garkuwa da mutane da ta addabi ƙasar nan.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya shiga ganawar gaggawa babu shiri da masu ruwa da tsaki da kuma masu sarautar gargajiya kan matsalar tsaro da ta addabi birnin Abuja.
Wasu miyagun yan bindiga sun sake yin awon gaba da daliban jami'a a jihar Katsina, inda suka sace wasu dalibai biyu mata na jami'ar Al-Qalam da ke jihar.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindiga sun sace Folorunsho tare da mahaifiyarta da 'yan uwanta uku mako biyu baya. An tsinci gawar ta ne tare da ta Nabeeha.
Rigima ake yi tsakanin kungiyoyin ta’addanci da Dogo Gide wanda ya yi karfi a kauyukan da ke yankunan Babban Doga da Mai Tukunya a karamar hukumar Dansadau a Zamfara
Yan bindiga
Samu kari